• English
  • Business News
Friday, September 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

ASUU Reshen Jami’ar Abuja Ta Janye Yajin Aiki Bayan Shafe Kwana 82

by Abubakar Sulaiman
1 year ago
in Ilimi
0
ASUU Reshen Jami’ar Abuja Ta Janye Yajin Aiki Bayan Shafe Kwana 82
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ƙungiyar Malaman Jami’o’i ta ƙasa (ASUU) reshen Jami’ar Abuja (UniAbuja) sun janye yajin aikin su na kwanaki 82 nan take. Wannan matakin ya biyo bayan tattaunawa  da sabon kwamitin gudanarwa na Jami’ar, wanda ya yi alƙawarin magance buƙatun ƙungiyar. Shugaban ƙungiyar, Dr. Sylvanus Ugoh, ya sanar da dakatar da yajin aikin bayan taron majalisar da aka gudanar a Abuja yau Litinin.

Yajin aikin ya fara ne tun a ranar 2 ga Mayu, 2024, don yin zanga-zangar nuna rashin amincewa da wasu matsaloli, ciki har da take dokokin ɗaukar ma’aikata da ƙarin girma, da kuma talla ba bisa ƙa’ida ba don neman muƙamin Shugaban Jami’ar daga gwamnatin da ta gabata.

  • Yadda Aka Kaddamar Da Kungiyar Tafiyar Matasa A Abuja
  • Har Yanzu A Gidan Haya Nake Zaune A Abuja – Aliko Dangote

Sai dai, sabon kwamitin ya yi alƙawarin soke wannan talla mai cike da cece-kuce kuma ya sake buga shi bisa ƙa’ida. Haka kuma sun amince su sake duba tsarin ɗaukar ma’aikata da ƙarin girma, musamman waɗanda aka yi a shekarar 2022/2023, da kuma gudanar da zaɓe don muƙaman Shugabannin Kwalejoji na jami’ar.

Dr. Ugoh ya bayyana cewa, ƙoƙarin da aka yi a baya don warware matsalolin tare da tsohon Shugaban Jami’ar ya ci tura, wanda ya sa aka shiga yajin aikin ba tare da ƙayyadadden lokacin dawo wa ba. Amma, sabbin matakan da aka samu daga sabon kwamitin suna da kyau, wanda ya sa ƙungiyar ta yanke shawarar dakatar da yajin aikin.

Kwamitin ya amince da sake duba dukkan batutuwan da suka shafi bangarorin, kuma ƙungiyar ta bayyana fatan cewa hukumar Jami’ar za ta magance matsalolin su yadda ya kamata.

Labarai Masu Nasaba

Ɗalibai 750 Sun Amfana Da Bashin Karatu Na Naira Milyan 32.14 A Jihar Gombe

Kwamitin JAMB Ya Bankaɗo Magudin Jarabawa A 2025 UTME


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AbujaAliko Dangote UniversityASUUUnibujaUniversity
ShareTweetSendShare
Previous Post

Mataimakin Firaministan Sin Ya Bukaci A Aiwatar Da Dukkanin Matakan Ceto Sakamakon Aukuwar Ambaliyar Ruwa A Lardin Sichuan

Next Post

Sin Ta Fitar Takardar Aiki Kan Shirin Kar A Zama Na Farkon Yin Amfani Da Makaman Nukiliya A Kan Juna

Related

Ɗalibai 750 Sun Amfana Da Bashin Karatu Na Naira Milyan 32.14 A Jihar Gombe
Ilimi

Ɗalibai 750 Sun Amfana Da Bashin Karatu Na Naira Milyan 32.14 A Jihar Gombe

5 days ago
Kwamitin JAMB Ya Bankaɗo Magudin Jarabawa A 2025 UTME
Ilimi

Kwamitin JAMB Ya Bankaɗo Magudin Jarabawa A 2025 UTME

2 weeks ago
ASUU
Ilimi

Malaman Jami’o’i Sun Zama Abin Tausayi —Kungiyar ASUU

2 weeks ago
Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai
Da ɗumi-ɗuminsa

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai

2 weeks ago
Lambar Yabo Ta CON: Buni Ya Zama Zinare Bashi Da Maboya
Ilimi

NTIC Ta Jinjina Wa Gwamna Buni Kan Taimako A Bangaren Ilimi

3 weeks ago
Hukumar SUBEB Ta Yi Kira Ga Al’umma Da Su Sa ‘Ya’yansu Makaranta
Ilimi

Hukumar SUBEB Ta Yi Kira Ga Al’umma Da Su Sa ‘Ya’yansu Makaranta

3 weeks ago
Next Post
Sin Ta Fitar Takardar Aiki Kan Shirin Kar A Zama Na Farkon Yin Amfani Da Makaman Nukiliya A Kan Juna

Sin Ta Fitar Takardar Aiki Kan Shirin Kar A Zama Na Farkon Yin Amfani Da Makaman Nukiliya A Kan Juna

LABARAI MASU NASABA

Firaministan Sin Zai Halarci Babban Taron Mahawara Na MDD Karo Na 80

Firaministan Sin Zai Halarci Babban Taron Mahawara Na MDD Karo Na 80

September 19, 2025
Shugaba Xi ya zanta ta wayar tarho da takwaransa na Amurka

Shugaba Xi ya zanta ta wayar tarho da takwaransa na Amurka

September 19, 2025
Dokar Hana Ƙara Kuɗin Makaranta A Kaduna: Alheri Ce Ko Barazana Ga Makarantu Masu Zaman Kansu?

Dokar Hana Ƙara Kuɗin Makaranta A Kaduna: Alheri Ce Ko Barazana Ga Makarantu Masu Zaman Kansu?

September 19, 2025
Tinubu Ya Ziyarci Iyalan Buhari A Jihar Kaduna

Tinubu Ya Ziyarci Iyalan Buhari A Jihar Kaduna

September 19, 2025
Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Game Da Bunkasa Ci Gaban Mata

Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Game Da Bunkasa Ci Gaban Mata

September 19, 2025
Ofishin Yada Labarai Na Majalisar Gudanarwar Kasar Sin Ya Fitar Da Takardar Bayani Mai Taken “Nasarar Aiwatar Da Manufar JKS A Xinjiang A Sabon Zamani”

Ofishin Yada Labarai Na Majalisar Gudanarwar Kasar Sin Ya Fitar Da Takardar Bayani Mai Taken “Nasarar Aiwatar Da Manufar JKS A Xinjiang A Sabon Zamani”

September 19, 2025
ASUU

Tarihin Ahmadu Bello Sardaunan Sakkwato Firimiyan Arewa

September 19, 2025
Xi Jinping Ya Aika Wasikar Taya Murnar Cika Shekaru 100 Da Kafuwar Jam’iyyar Zhigong Ta Sin

Xi Jinping Ya Aika Wasikar Taya Murnar Cika Shekaru 100 Da Kafuwar Jam’iyyar Zhigong Ta Sin

September 19, 2025
An Dakatar Da Shugabannin Makarantun Sakandire 6 A Sakkwato Kan Rashin Bin Dokokin Aiki

An Dakatar Da Shugabannin Makarantun Sakandire 6 A Sakkwato Kan Rashin Bin Dokokin Aiki

September 19, 2025
Wata Mata Ta Ƙona Al’aurar Ƙaramar Yarinya A Bauchi

Wata Mata Ta Ƙona Al’aurar Ƙaramar Yarinya A Bauchi

September 19, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.