• English
  • Business News
Monday, June 30, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kamfanin Simiti Na Dangote Ya Tallafa Wa Gidan Marayu Da Abinci A Lakwaja

by Abubakar Abba
8 months ago
in Tattalin Arziki
0
Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kamfanin Simiti na Dangote ta hanyar wajen da ake sarrafa masa Simitin da ke a Obajana da ke a jihar Kogi, ya kaddamar da shirye-shiryen, tallafawa masara karfi, ciki har da marayu da ke a yankin

Ya gudanar da haka ne, a shirinsa na mako na wannan shekarar tallafawa.

  • An Yanke Wa Mai HaÆ™ar Ma’adanai Hukuncin Shekara 1 Saboda Satar Waya
  • ‘Yan Bindiga Ba Su KarÉ“e Sansanin Horo Da Ke Neja Ba – Hedikwatar Tsaro

Babban jami’i a sashen inganta rayuwar alumma a kamfanin Simitin na Dangote Eseosa Ighile, ya bayyana haka a cikin sanarwar da ya fitar.

Eseosa ya ce, kamfanin ya wannan aikin na jin kai ne, bisa maufar inganta rayuwar alummar yankin.

Duk a cikin bikin na makon, tawagar Zakarun ta Obajana, sun ziyarci ma’aiktar kula da walwalar da jin dadin marayu da ke Lokoja, babban birnin jihar, inda suka raba masu wasu kayan bukata na yau da kullum da kuma abinci kyauta.

Labarai Masu Nasaba

Hukumar NPA Na Son Tara KuÉ—aÉ—en Shiga Naira Tiriliyan 1.2 A 2025

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

Kazalika, sun kuma shafe lokuta tare da marayun, inda suka shakata da su, tare da yin wasa da su.

Babban jami’i ya sanar da cewa, shirin bai wai zai karfafa huddar zumunci a tsakanin kamfanin Simintin na Dangote da kuma marayn da ke zaune a gidan marayun, har da kuma kara daukaka hazakar ma’aiktan kamfanin, wajen kara janyo alumar yankin a jiki.

Makuntan gidan marayun sun nuna jin dadinsu a kan tallafin kayan.

Shi ma a na sa jawabin Darakatar da ke sa ido a wajen da ake sarrafa masa Simitin Azad Nawabuddin, ya sanar da cewa, taron na makon na da matukar mahimmanci.

Nawabuddin ya sanar da cewa, taron na 2024, an tsara za a gudanar da ayyuka da dama, na jin kan jama’a.

Kazalika, ya bayyana cewa, kamfanin zai kuma yi amfani da damar taron na mako, wajen fadakarwa da kuma ilimantarda alummar yankin, dangane da kalubalen dumamar yanayi da sauran abubuwan da suka shafi lafiyar ‘yan Adam.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: DangoteKamfanin SimintiLakwajaMarayuTallafi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kakakin Ma’aikatar Tsaron Sin Ya Yi Tir Da Sayar Da Makamai Da Amurka Ke Yi Wa Taiwan

Next Post

Basukan Da Suka Yi Wa Nijeriya Katutu Ke Hana Ta Ci Gaba –IMF

Related

Hukumar NPA Na Son Tara KuÉ—aÉ—en Shiga Naira Tiriliyan 1.2 A 2025
Tattalin Arziki

Hukumar NPA Na Son Tara KuÉ—aÉ—en Shiga Naira Tiriliyan 1.2 A 2025

1 day ago
Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki
Tattalin Arziki

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

3 weeks ago
Dantsoho Ya Kaddamar Da Aikin Tsaftace Tashar Jirgi Ta Tin-Can Island
Tattalin Arziki

Dantsoho Ya Kaddamar Da Aikin Tsaftace Tashar Jirgi Ta Tin-Can Island

4 weeks ago
Hukumar NPA Ta Yi Watsi Da Zargin Cin Hanci Da Rashawa Da Aka Lakaba Mata
Tattalin Arziki

Hukumar NPA Ta Yi Watsi Da Zargin Cin Hanci Da Rashawa Da Aka Lakaba Mata

1 month ago
Yadda Cazar Kudade Da Yawa Ke Haifar Da Raguwar Fitar Da Kaya A Tashoshin Jiragen Ruwa – NPA
Tattalin Arziki

Hukumar NPA Ta Ce Za A Kammala Aikin NSWP A Zango Na Daya A 2026

2 months ago
Shugaban NPA Dantsoho Ya Bayyana Aniyar Inganta Ayyukan Hukumar A Wannan Shekarar
Tattalin Arziki

Shugaban NPA Dantsoho Ya Bayyana Aniyar Inganta Ayyukan Hukumar A Wannan Shekarar

2 months ago
Next Post
Basukan Da Suka Yi Wa Nijeriya Katutu Ke Hana Ta Ci Gaba –IMF

Basukan Da Suka Yi Wa Nijeriya Katutu Ke Hana Ta Ci Gaba –IMF

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kashe Shugaban Ƴan Ta’adda Mai Dada

Sojoji Sun Kashe Shugaban Ƴan Ta’adda Mai Dada

June 29, 2025
Sharrin Ƴan Adawa Ne, Gwamnati Ta Ƙaryata Labarin Cire SGF Akume 

Sharrin Ƴan Adawa Ne, Gwamnati Ta Ƙaryata Labarin Cire SGF Akume 

June 29, 2025
An Sauya Sunan Makarantar Wasanni Don Girmama Ƴan Kano Da Suka Yi Hatsari

An Sauya Sunan Makarantar Wasanni Don Girmama Ƴan Kano Da Suka Yi Hatsari

June 29, 2025
Babbar Mota Ta Afka Cikin Kasuwa A Taraba, Mutane Da Yawa Sun Mutu

Babbar Mota Ta Afka Cikin Kasuwa A Taraba, Mutane Da Yawa Sun Mutu

June 29, 2025
Shugaban Majalisar Dokokin Jama’ar Kasar Mexico: Tunanin Raya Al’umma Mai Kyakkyawar Makoma Ga Dukkan Bil’adama Da Shugaba Xi Jinping Ya Gabatar Ya Kayatar

Shugaban Majalisar Dokokin Jama’ar Kasar Mexico: Tunanin Raya Al’umma Mai Kyakkyawar Makoma Ga Dukkan Bil’adama Da Shugaba Xi Jinping Ya Gabatar Ya Kayatar

June 29, 2025
Sin Na Adawa Da Duk Wata Yarjejeniyar Haraji Da Ka Iya Illata Moriyarta

Sin Na Adawa Da Duk Wata Yarjejeniyar Haraji Da Ka Iya Illata Moriyarta

June 29, 2025
2027: Ƴan Adawa Na Ƙara Ƙaimin Kawar Da Tinubu

2027: Ƴan Adawa Na Ƙara Ƙaimin Kawar Da Tinubu

June 29, 2025
Yadda YaÆ™in Iran Da Isra’ila Zai Iya Shafar Zamantakewa Da Tattalin ArziÆ™in Nijeriya

Yadda YaÆ™in Iran Da Isra’ila Zai Iya Shafar Zamantakewa Da Tattalin ArziÆ™in Nijeriya

June 29, 2025
Ƙwallon Mata: Rivers United Ta Doke Nasarawa Amazons A Wasan Ƙarshe Na Kofin Shugaban Ƙasa

Ƙwallon Mata: Rivers United Ta Doke Nasarawa Amazons A Wasan Ƙarshe Na Kofin Shugaban Ƙasa

June 29, 2025
Xi Ya Yi Kira Ga Mazauna Wani Kauye Dake Xizang Da Su Rike ‘Yan Uwantakar Kabila

Xi Ya Yi Kira Ga Mazauna Wani Kauye Dake Xizang Da Su Rike ‘Yan Uwantakar Kabila

June 29, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.