ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Basukan Da Suka Yi Wa Nijeriya Katutu Ke Hana Ta Ci Gaba –IMF

by Abubakar Abba
2 years ago
IMF

Asusun lamuni na duniya IMF ya ce, Nijeriya kachokam na biyan basussuka ne da kudaden shigar da taka samu.

A cewar, asusun hakan ne ke janyo rashin samar da kudaden da za a yi amfani da su, wajen gudanar da dimbin ayyukan bunkasa kasa.

  • CMG Ta Gabatar Da Shirye-Shiryen Talabijin A Peru
  • MDD Za Ta Yi Duk Mai Yiwuwa Wajen Taimaka Wa Nijeriya Kawo Karshen Talauci

Babban Jami’i a sashen tsare-tsare na asusun Dabide Furceri ne ya sanar da hakan a taron manema labarai.

ADVERTISEMENT

Furceri ya bayyan haka ne, a yayin taron hadaka a tsakanin asusun da bankin duniya da ake ci gaba da yin a karshen shekara a birnin Washington DC.

Kazalika, ya jaddada cewa, akwai matukar bukatar Nijeriya ta kara kirkiro da sabbin dabarun samarwa da kanta kudaden shiga, musamman domin ta rage wa kanta nauyi.

LABARAI MASU NASABA

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya

NPA Ta Samar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Da Za Su Ƙarfafa Kasuwanci Da Ƙasashen Duniya – Dantsoho

A cewarsa, basussukan da Nijeriya ke biya daga kudaden shigar da take samu, sun kai yawan kashi 60.

Furceri ya ci gaba da cewa, hakan ya hana gwamnatin kasar, samun damar zuba hannun jari a cikin shirye-shiryenta na inganta rayuwar ‘yan kasar da kuma a fannin tattalin arzikin kasar.

Sai dai, ya yi nuni da cewa, an samu raguwa a kan biyan basussukan da kudin shigar wanda ya ragu daga kash 100, zuwa kashi 60.

Ya bayar da shawarar cewa, kamar kasashe irin Nijeriya, idan har za ta iya habaka kudaden shiggar da take samu, hakan zai bata damar kebe wasu kudaden shigar da kuma ware wadanda, za ta yi amfani da su domin biyan basussukan.

Ya sanar da cewa, yana da kyau Nijeriya ta kara mayar da hankali wajen kara haraji domin ta kara samarwa da kanta kudaden shiga, musamman ta hanyar samar da tsarin bin ka’ida ta yin gaskiya a fannin tara kudin shigar.

Bugu da kari, bisa wani rahoton da sashen sa ido na asusun IMF ya fitar a makon da ya gabata ya yi hasashen cewa, a yanzu Nijeriya matsayin da take biya, ya kai kashi 50.7.

Sai dai, Babban Jami’i ya bayyana cewa, ana sa ran biyan bashin zai ragu da kashi, 49.6 a shekarar 2025.

Rahoton ya bayyana cewa, basussukan sun hada da wasu takardun kudi daga babban bankin Nijeriya CBN da kuma wasu kadarori daga hukumar kula da kadarori ta kasa (AMCN).

Kazalika, rahoton ya sanar da cwa, bisa wani karin hasashen da aka yi ya nuna cewa, bashin zai kara raguwa zuwa kashi 48.5 a 2026, inda kuma zai kara raguwa zuwa kashi 48.2 a 2027.

Har ila yau, rahoton ya ci gaba da cewa, sai dai, za a samu dan karin da zai kashi 48.8 a 2028 da kuma zuwa kashi 49.1 a 2029.

Asusun na ya kuma bayar da shawarci gwamnatin tarayya da ta samar da hanyoyin da za a rage illar hauhawan farashin kaya da kuma kalubalen muhalli da marasa karfi ke fuskanta.

IMF
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware

MASU ALAKA

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya
Tattalin Arziki

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya

June 20, 2026
A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho
Tattalin Arziki

NPA Ta Samar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Da Za Su Ƙarfafa Kasuwanci Da Ƙasashen Duniya – Dantsoho

June 20, 2026
Yawan Man Da Nijeriya Ke Hakowa Ya Karu Da Ganga 177,000 A Janairu
Tattalin Arziki

Dalilin Da Ya Sa Matatar Dangote Ta Kara Habaka Tura Man Fetur

June 13, 2026
Next Post
Rashin Daukar Tsauraran Matakai Na Iya Durkusar Da Bangaren Noma – Shehu Galadima

Yadda Barayin Amfanin Gona Ke Kassara Manoma

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.