• English
  • Business News
Thursday, September 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

’Yan Siyasar Amurka Na Bata Demokuradiyyar Kasarsu

by CGTN Hausa and Sulaiman
10 months ago
in Ra'ayi Riga
0
’Yan Siyasar Amurka Na Bata Demokuradiyyar Kasarsu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Babban zaben shugaban kasar Amurka da ake gudana yanzu na hargitsewa sosai, saboda ganin ’yan siyasar kasar na cire marufin bakin da su kan sanya na bayyana mutunci da nagatattun halaye, har ma suna daukar tsattsauran ra’ayi, ciki hadda ra’ayi na kyamar kwararru da fitattun mutane, amma sun yi biris da tushen muradun jama’a.

 

Mai kudi Elon Reeve Musk, ya zuba kudade da dama don goyon bayan Donald Trump, da zummar kawo tasiri ga sakamakon zabe. A wani bangare na daban, jam’iyyar Demokuradiyya sun yi amfani da Jimmy Carter, tsohon shugaban kasar mai shekaru fiye da dari a duniya don neman karin goyon baya. Wannan zabe babu ruwan nagartattun manufofin da ’yan takara za su dauka bayan sun ja ragamar mulki da karfin takara, sai ya zama takara ce a bangaren kudade da iko, wannan abin kunya ne.

  • Yau Amurkawa Ke Kaɗa Ƙuri’ar Zaɓen Shugaban Ƙasa
  • Dole Ne A Gyara Kuskuren Da Tsirarrun Kasashe Suka Yi Na Kiyaye “Dangantakar Diflomasiyya” Tsakaninsu Da Yankin Taiwan

Cibiyar nazari ta Pew ta kasar Amurka ta jin ra’ayin jama’a a watan Satumban bana cewa, tabbacin jiyya batun da ya kai matsayi biyu a cikin abubuwan da suka fi jawo hankulan masu kada kuri’u ban da batun raya tattalin arziki. Amma, a zaben na wannan karo, jam’iyyun biyu da kyar suke mai da hankali kan wannan muhimmin batu. Sun mai da samun kuri’u a gaban komai, yayin da muradun jama’a ya koma karshe. Ban da wannan kuma, Jama’ar kasar da dama na ganin cewa, akwai bambancin ra’ayi mai tsanani a wannan karo. Kamfanin dillancin labarai na AP, da cibiyar nazarin harkokin jama’a ta Amurka sun saurari jama’a a kwanan baya, wanda ya nuna cewa, da yawan masu kada kuri’u da suka yi rajista da yawansu ya kai kaso 40%, sun nuna matukar damuwa kan bullowar matakan nuna karfin tuwo bayan zaben, saboda rashin amincewa da sakamakon wannan babban zabe.

 

Labarai Masu Nasaba

A Daina Gaggawar Murnar Samun Nasara Kan Ta’addanci A Nijeriya

Sin Da Kasashen Afirka Za Su Rubuta Sabon Babin Hakkin Dan Adam Bisa Ci Gabansu

Fito-na-fito mai tsanani tsakanin jam’iyyun biyu, abubuwan kunya da ’yan siyasa suke yi, sun jefa jama’a musamman ma al’ummar Amurka cikin shakku. Zaben da ake fatan a bayyana demokuradiyya da adalci a cikinsa, alal hakika masu kada kuri’u suna iya zabi Trump ko Harris wadanda suke wakiltar moriyar jami’yyunsu kawai. Ina demokuradiyya? Yaushe za a kawo karshen wannan wasan kwaikwayo na rashin kunya? Ta yaya za a iya mai da hankali, da kuma tabbatar da muradun jama’a? (Mai zane da rubutu: MINA)

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sabuwar Kungiyar ‘Yan Ta’adda Ta Bayyana A Sakkwato

Next Post

An Yaba wa Sanata Aliero Kan Gyara Gadar Keɓɓe Da Ta Ruguje A Kebbi

Related

An Damke Basarake Da Wasu Mutum 10 Bisa Zargin Hada Baki Da ‘Yan Bindiga A Kudancin Kaduna
Ra'ayinmu

A Daina Gaggawar Murnar Samun Nasara Kan Ta’addanci A Nijeriya

6 days ago
Sin Da Kasashen Afirka Za Su Rubuta Sabon Babin Hakkin Dan Adam Bisa Ci Gabansu
Ra'ayi Riga

Sin Da Kasashen Afirka Za Su Rubuta Sabon Babin Hakkin Dan Adam Bisa Ci Gabansu

1 week ago
Kura Za Ta Ce Da Kare Maye
Ra'ayi Riga

Kura Za Ta Ce Da Kare Maye

2 weeks ago
Ra'ayinmu

Bukatar Hukunta Masu Jagorantar Kashe-kashe A Nijeriya

1 month ago
Yadda Rashin Isassun Malaman Turanci Da Lissafi Ke Shafar Ingancin Ilimi A Nijeriya (3)
Ra'ayinmu

Akwai Bukatar Daina Cin Zarafin Malaman Makaranta

2 months ago
Sin Ta Samu Nasarorin A Zo A Gani Wajen Yaki Da Miyagun Kwayoyi
Ra'ayi Riga

Sin Ta Samu Nasarorin A Zo A Gani Wajen Yaki Da Miyagun Kwayoyi

2 months ago
Next Post
An Yaba wa Sanata Aliero Kan Gyara Gadar Keɓɓe Da Ta Ruguje A Kebbi

An Yaba wa Sanata Aliero Kan Gyara Gadar Keɓɓe Da Ta Ruguje A Kebbi

LABARAI MASU NASABA

Ra’ayin Samar Da Ci Gaba Cikin Lumana: Daga Ra’ayin Sin Zuwa Matsayin Da Kasa Da Kasa Suka Cimma

Ra’ayin Samar Da Ci Gaba Cikin Lumana: Daga Ra’ayin Sin Zuwa Matsayin Da Kasa Da Kasa Suka Cimma

September 3, 2025
Gwamna Dauda Lawal Zai Yi Jawabi A Taron Kasuwanci Na AFSNET Karo Na Biyar A Ƙasar Algeria

Gwamna Dauda Lawal Zai Yi Jawabi A Taron Kasuwanci Na AFSNET Karo Na Biyar A Ƙasar Algeria

September 3, 2025
Tinubu Ya Naɗa Shugabannin Jami’o’in Ilimi Na Tarayya Da Ke Zariya Da Kano

Tinubu Ya Naɗa Shugabannin Jami’o’in Ilimi Na Tarayya Da Ke Zariya Da Kano

September 3, 2025
Gwamnoni Sun Yi Kira Ga Tinubu Kan Ci Gaba Da Hako Mai A Kolmani Da Tafkin Chadi 

Gwamnoni Sun Yi Kira Ga Tinubu Kan Ci Gaba Da Hako Mai A Kolmani Da Tafkin Chadi 

September 3, 2025
Kasar Sin Ta Shirya Bikin Gala Na Cika Shekaru 80 Da Samun Nasarar Yakin Turjiyar Jama’ar Kasar Da Yaki Da Mulkin Danniya A Duniya

Kasar Sin Ta Shirya Bikin Gala Na Cika Shekaru 80 Da Samun Nasarar Yakin Turjiyar Jama’ar Kasar Da Yaki Da Mulkin Danniya A Duniya

September 3, 2025
Lookman

Kofin Duniya: Lookman Da Dessers Sun Isa Sansanin Super Eagles A Uyo

September 3, 2025
Firaministan Senegal: Yadda Sinawa Ke Girmama Tarihi Da Kiyaye Labarun Abubuwan Da Suka Faru Da Su Na Da Matukar Burgewa 

Firaministan Senegal: Yadda Sinawa Ke Girmama Tarihi Da Kiyaye Labarun Abubuwan Da Suka Faru Da Su Na Da Matukar Burgewa 

September 3, 2025
Hatsarin Jiragen Ruwa

Mutane 29 Sun Rasa Rayukansu A Wani Hatsarin Jirgin Ruwa A Jihar Neja

September 3, 2025
Shettima

Za Mu Kare Bukatun Nijeriya A Mashigin Tekun Guinea – Shettima

September 3, 2025
Shekaru 80 Na Nasara: Kasar Sin Ta Nuna Gado Mai Kyau Na Yaki Da Zalunci

Shekaru 80 Na Nasara: Kasar Sin Ta Nuna Gado Mai Kyau Na Yaki Da Zalunci

September 3, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.