• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sharhi Kan Dabarun Kiwon Bijimin Sa

by Abubakar Abba
2 months ago
in Noma Da Kiwo
0
Sharhi Kan Dabarun Kiwon Bijimin Sa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wasu daga cikin alamomin da ya kamata a lura da su kafin a sayi sabon Bijimin Sa sun hada da:

1-Sanin Irin ”Ya’yan Da Idan San Ya Yi Barbara Za A Haifa:

Ana bukatar wanda zai sayi Sa, ya tabbatar yana da ilimin irin ”ya’yan da idan Bijimin San ya yi barbara za a iya haifa da kuma irin saurin girman da za su yi.

  • Yankin Masanaantun Sarrafa Goron Ruwa Da Sin Za Ta Gina A Angola Zai Inganta Baza Komar Tattalin Arziki
  • Fitaccen Malamin Musulunci Mai Da’awar Sunnah A Nijeriya, Dr. Idris Dutsen Tanshi Ya Rasu

Yanayi: Ana bukatar wanda zai sayi Bijimin Sa, ya tabbatar ya lura da irin yanayin da ya dace, inda hakan zai taimaka wa Bijimin San wajen samun jin dadi da walwala, sannan ana so akalla yanayin ya kai ma’aunin yanayi 25.

2- Nauyi: Ga duk wanda zai sayi Sa, ana so ya lura da irin nauyinsa, inda hakan zai sa a samu Nama mai yawa a jikinsa.

Labarai Masu Nasaba

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

Gwamna Zulum Ya Nemi A Zuba Hannun Jari A Harkar Noman Rani

daukar Ciki: Wannan na nuna yadda wanda za a lura da ‘ya’yan da aka haifa.

3- A Ina Ya Fi Dacewa A Sayi Sa?

Za a iya sayen Bijimin Sa, a wurare daban-daban da ake bukata, amma ana so kafin a saya, a yi taka-tsan-tsan. Ana kuma so a tunbubi kwararru a fannin ko kuma masu kiwo, domin sayen ingantacce.

4 Shin Za A Iya Fuskantar Matsala Wajen Sayen Sa?

Matsala za ta iya afkuwa wajen sayen Bijimin Sa, musamman idan mai sayen ya zabi ya saya bayan ya san bai da wata masaniya dangane da tarihin Bijimin San, misali, yanayin lafiyarsa da sauransu.

Ka da wanda zai sayi Bijimin Sa, ya yi kuskuren saye kai tsaye; domin kuwa, abu ne da ya shafi mai sayen wajen zuba jarinsa.

Saboda haka, ana so wanda zai sayi Bijimin Sa, ya tabbatar ya saya a wurin wanda ya aminta da yadda ya kiwata shi yadda ya kamata.

5- Tsawon Wane Lokaci San Yake Kaiwa Yana Rayuwa?

Amfanin Bijimin Sa, ya sha banban da yadda dabba take, wani Bijimin San, za a kiwata shi har tsawon shekaru masu yawa, inda wani San kuma ba ya shafe shekaru masu yawa.

6- Zan Iya Sayen Bijimin Sa Wanda Aka Haifa Ko Wanda Aka Yi Wa Baye?

Sayen Bijimin Sa, zai iya baka sha’awa; musamman don kara yawan garken dabbobin da kake da su, amma ana bukatar a dauki lokaci kafin a saya.

Ana so, wanda zai saya ya tabbatar ya san wanne tsawon shekaru zai dauka, wajen lura da girman da zai yi, domin yin hakan, zai taimaka masa matuka.

7- Me Ya Kamata A Lura Da Shi A Jikin Sabon Sa?

Kada a yi garaje wajen yanke shawarar sayen sabon Bijimin Sa, ana so ya kasance an san irin alamun da ake bukata a jikin sabon Bijimin San da ake bukata kafin a saya, a kuma gudanar da bincike kan wanda ake so a saya.

8- Shin Akwai Matsalar Da Za Iya Fuskanta Wajen Sayen Sa?

Matsala za ta iya afkuwa wajen sayen Bijimin Sa, musamman idan mai sayen San ya zabi ya saya bayan ya san ba shi da wata masaniya dangane da tarihin Bijimin San, misali, yanayin lafiyarsa da sauransu.

Ka da wanda zai sayi Bijimin Sa, ya yi kuskuren saye kai tsaye; domin kuwa, abu ne da ya shafi mai sayen wajen zuba jarinsa da duniyarsa.

Saboda haka, ana so wanda zai sayi Bijimin Sa, ya tabbatar ya saya a wurin wanda ya aminta da yadda ya kiwata shi yadda ya kamata.

9- Tsawon Wane Lokaci San Yake Kai Wa Yana Rayuwa?


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: KiwoSa
ShareTweetSendShare
Previous Post

2027: Tsananin Yunwa Zai Hana ‘Yan Nijeriya Sake Zaɓen Jam’iyyar APC – PDP

Next Post

Kasafin Kudi Na 2025: Kowanne ÆŠan Ƙasa ÆŠaya Zai Kashe Ƙasa Da $2.15 – Rahoto

Related

Neja
Noma Da Kiwo

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

7 hours ago
Gwamna Zulum Ya Nemi A Zuba Hannun Jari A Harkar Noman Rani
Noma Da Kiwo

Gwamna Zulum Ya Nemi A Zuba Hannun Jari A Harkar Noman Rani

1 week ago
Gwamnonin Arewa Na Kokarin Farfado Da Hadin Kan Yankin
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Jihar Gombe Ta Rattaba Hannu Kan Yarjejeniya Domin Gina Mayankar Dabbobi

1 week ago
Rashin Daukar Tsauraran Matakai Na Iya Durkusar Da Bangaren Noma – Shehu Galadima
Noma Da Kiwo

Nau’ikan Amfanin Gona Da Ke Saurin Girma Cikin ‘Yan Watanni

1 week ago
Rashin Daukar Tsauraran Matakai Na Iya Durkusar Da Bangaren Noma – Shehu Galadima
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Ta Bukaci A Sama Wa Manoma Masu Renon Tsirrai Rancen Kudi

2 weeks ago
Hikimar Gwamnatin Tarayya Ta Zuba Dala Biliyan 74 A Fannin Kiwon Dabbobi
Noma Da Kiwo

Hikimar Gwamnatin Tarayya Ta Zuba Dala Biliyan 74 A Fannin Kiwon Dabbobi

2 weeks ago
Next Post
Kasafin Kudi Na 2025: Kowanne ÆŠan Ƙasa ÆŠaya Zai Kashe Ƙasa Da $2.15 – Rahoto

Kasafin Kudi Na 2025: Kowanne Ɗan Ƙasa Ɗaya Zai Kashe Ƙasa Da $2.15 - Rahoto

LABARAI MASU NASABA

Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

June 7, 2025
Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Na Ganin Tattaunawa Da Hadin Gwiwa A Matsayin Hanyar Warware Takaddamar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Na Ganin Tattaunawa Da Hadin Gwiwa A Matsayin Hanyar Warware Takaddamar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

June 7, 2025
Sojojin Sama Sun Tarwatsa Maɓoyar Ƴan Ta’adda, Ya Daƙile Hari Ranar Idi A Borno

Sojojin Sama Sun Tarwatsa Maɓoyar Ƴan Ta’adda, Ya Daƙile Hari Ranar Idi A Borno

June 7, 2025
Sa

2027: An Yi Kira Ga Masu Mulki Da Su Rungumi Tafarkin Inganta Rayuwar Al’umma

June 7, 2025
Tottenham Ta Raba Gari Da Kocinta Ange Postecoglu

Tottenham Ta Raba Gari Da Kocinta Ange Postecoglu

June 7, 2025
Tufka Da Warwarar INEC Kan Yiwuwar Zaben 2023

Ana Ci Gaba Da Samun Rudani Yayin Da INEC Ta Jinkirta Rajistar Sabbin Jam’iyyu

June 7, 2025
Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

June 7, 2025
Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

June 7, 2025
Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

June 7, 2025
Neja

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

June 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.