ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 16, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasafin Kudi Na 2025: Kowanne Ɗan Ƙasa Ɗaya Zai Kashe Ƙasa Da $2.15 – Rahoto

by Abubakar Abba
1 year ago
Kudi

Idan aka yi nazari kan daukacin kasafin kudin Gwamnatin Tarayya da na jihohi na 2025, an lisaffa kasafin ne, kan dala 0.63, wanda kuma ya kai kasa da dala 2.15, da dan Nijeriya daya, zai iya kashe wa.

Wannan ya faru ne, kamar yadda Bankin Duniya ya ayyana cewa, talakan kasar, na cikin matsin talauci.

  • Yadda Rasuwar Galadima Abbas Ta Haɗa Kawuna ‘Yan Siyasar Kano Masu Hamayya Da Juna
  • Ofishin Siyasa Na Kwamitin Tsakiyar Jks Ya Kira Taron Nazarin Ayyukan Kiyaye Muhallin Halittu Da Sauransu

Hakazalika, wannan babban koma baya ne, musamman duba da yadda aka yi hasashen cewa, Nijeriya ce, kan gaba wajen fama da talauci.

ADVERTISEMENT

An fitar da wannan bayanain ne, bisa wani sabon rahoto da wani Kamfanin yin bincike kan tattalin arziki na ADSR ya fitar a kan kasafin kudin na Gwamnatin Tarayya da kuma jihohi wanda duk dan Nijeriya daya, zai iya amfana wanda ya kai tsakanin daga dala 0.43 zuwa dala 0.21.

daukacin wannan adadin, ya kai kasa da daga kasa da dala 0.56 zuwa dala 0.36, sabainin na shekarar 2024.

LABARAI MASU NASABA

Ba Zan Iya Jure Halayen El-Rufai Ba Shi Yasa Na Fice Daga ADC – Salihu Lukman

Ganduje Ya Buƙaci A Yi Siyasar Aƙida Domin Inganta Dimokuraɗiyya A Nijeriya

“An tsara kasafin kudin na Gwamnatin Tarayya da na jihohin da dan Nijeriya daya zai amfana, musamman saboda talaucin da kasar ke ciki, bai wuce kasa da dala 2.15,”. Inji masu fashin bakin.

Kazalika, rahoton ya sanar da cewa, wannan ya nuna cewa, kasafin kudin na Gwamnatin Tarayya da na jihohin, ba za su iya biyan bukatun ‘yan kasar ba, musamman kan abinda ya shafi samun abinci, kula da kiwon lafiya da kuma samun ilimin zamani.

Kasafin kudin na Gwamnatin da dan Nijeriya day zai iya amfana, ya kai Naira 235,706, wanda hakan ke nuna cewa, kowanne dan Nijeriya daya, a kullum, zai iya kashe Naira 645.8, musamman idna har, kasafin kudin ya isa ga daukacin ‘yan kasar.

Hakazalika, a matakin jihohi kuwa, kasafin kudin, kowanne dan Nijeriya daya, a cikin shekara daya, zai iya kashe Naira 115,500, inda kuma a rana daya, kasafin ya kai Naira 317.

“Gaba dayan kasafin kudin na kasa, idan an rabawa ‘yan kasar, kowanne mutum daya, a cikin shekara daya, zai samu Naira 348,481 a cikin kasafin kudin na 2025, amma a nan, ana nufin idan kowanne dan kasar daya, zai iya samun Naira 955 a kullum daga cikin kasafin kudin,”. Acewar rahoton.

Kasafin kudin na 2025 a kan duk dan Nijeriya daya, ya nuna nawa ne, yawan jarin da Gwamantin Tarayya ta zuba kan dan kasar daya kuma nawa ne, ta shirya za ta kashe a kan kowanne dan Nijeriya daya.

karin fashin baki kan kasafin kudin na kasar na 2025 da ADSR ta yi, ya nuna cewa, jimlarsa da aka amince ya kai Naira tiriliyan 81.3.

Wannan ya hada da na Gwamnatin Tarayya da ya kai Naira tiriliyan 54.99 da kuma na jihohi da ya kai Naira tiriliyan 26.30, wanda hakan ya nuna cewa, an samu karin da ya kai na kaso 51.9, idan aka kwatanta da na shekarar 2024.

Kazalika, kasafin kudin na Gwamnatin Tarayya ya karu zuwa kaso The 56.9, inda kuma na gwamnatocin jihohin kasar, ya karu da kaso 42.4, musamman idan aka kwatanta da shekarar 2024.

Shugaban kasa Bola Tinubu, ta hanyar majalisar kasa ya kara yawan adadin kasafin kudin na bana daga Naira tiriliyan 49.7 zuwa Naira tiriliyan 54.2.

Bola ya yi hakan ne, domin ya kara bunkasa kashe kudade a kan manyan ayyuka, musamman duba da dakatar da tallafin jin kai, da da kasar Amurka, ke bai wa Nijeriya.

Sai dai, masu fashin bakin sun nuna damuwar su kan cewa, karain sama da Naira biliyan 700 a cikin kasafin kudin na shekarar 2025 da gwamnatin shugaba Bola Tinubu ta yi, ba zai samar da wasu sauye-sauyen azo a gani ba a kan tattalin arzikin kasar, musamman duba da ci gaba da biyan kudin ruwa na dimbin bashin da ake ci gaba da bin Nijeriya.

Kudi
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari A Kan Wasu Cututtuka Da Ke Shafar Dabbobi Lokacin Damina
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Sharhi A Kan Dabarun Zamani Na Yin Auren Ƴaƴan Itatuwa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Ɗantsoho Ya Jinjina Wa Hukumar FCC Kan Sabbin Sauye-Sauyen Da Ta Samar
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    “Mutunta Ƴancin Addinai Ita Ce Hanyar Wanzar Da Zaman Lafiya A Kaduna”

MASU ALAKA

Gwamnatin Tarayya Na Biyan Tallafin Man Fetur A Asirce – El-Rufai
Siyasa

Ba Zan Iya Jure Halayen El-Rufai Ba Shi Yasa Na Fice Daga ADC – Salihu Lukman

July 16, 2026
Tinubu Yana Zuba Kyawawan Ayyuka A Nijeriya – Ganduje
Manyan Labarai

Ganduje Ya Buƙaci A Yi Siyasar Aƙida Domin Inganta Dimokuraɗiyya A Nijeriya

July 16, 2026
Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100
Siyasa

Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

July 15, 2026
Next Post
Nau’in Abinci Biyar Da Ke Lalata Hanta

Nau’in Abinci Biyar Da Ke Lalata Hanta

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Na Biyan Tallafin Man Fetur A Asirce – El-Rufai

Ba Zan Iya Jure Halayen El-Rufai Ba Shi Yasa Na Fice Daga ADC – Salihu Lukman

July 16, 2026
Ra’yin Sin Da Afirka Ya Zo Daya A Fannin Fasahar AI

Ra’yin Sin Da Afirka Ya Zo Daya A Fannin Fasahar AI

July 16, 2026
Duk Da Sauye-Sauyen Tattalin Arziƙi Kashi 79% Na Ƴan Nijeriya Na Cikin Talauci – Bankin Duniya

Duk Da Sauye-Sauyen Tattalin Arziƙi Kashi 79% Na Ƴan Nijeriya Na Cikin Talauci – Bankin Duniya

July 16, 2026
M.A. Abubakar Ya Zaɓi Farouk Mustapha A Matsayin  Mataimakinsa

M.A. Abubakar Ya Zaɓi Farouk Mustapha A Matsayin Mataimakinsa

July 16, 2026
Saliba Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Raunin Da Ya Samu A Bayansa

Saliba Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Raunin Da Ya Samu A Bayansa

July 16, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Wani Hukuncin Ɗaurin Shekara 7 Kan Tallan Wiwi A Kafafen Sada Zumunta

Kotu Ta Yanke Wa Wani Hukuncin Ɗaurin Shekara 7 Kan Tallan Wiwi A Kafafen Sada Zumunta

July 16, 2026
Tinubu Yana Zuba Kyawawan Ayyuka A Nijeriya – Ganduje

Ganduje Ya Buƙaci A Yi Siyasar Aƙida Domin Inganta Dimokuraɗiyya A Nijeriya

July 16, 2026
Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

July 15, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

July 15, 2026
Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

July 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.