• English
  • Business News
Thursday, June 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abin Da Ya Zama Wajibi Manoman Rogo Su Yi Don Samun Amfani Mai Yawa

by Abubakar Abba
2 years ago
in Noma Da Kiwo
0
Abin Da Ya Zama Wajibi Manoman Rogo Su Yi Don Samun Amfani Mai Yawa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wasu manoman Rogo a kasar nan na fuskantar kalubalen samun ingantaccen tushen Rogon da za su shuka a gonakan su, musamman domin su samu yin girbi mai dimbin yawa kari da rashin samun kayan aiki na zamani daga daga gun gwambatin tarayya da na jihohin da ke a kasar nan.

Har ila yau, manoman sun kama fuskanci kalubalen wadatacciyar kasar yin noma da rashin gyran kasar noman da rashin kayan noma na zamani da rashin wadatattun kudaden yin noman da sauransu.

  • Bukatar Magidanta Su Sa Ido Kan Yadda ‘Ya’yansu Za Su Yi Bikin Sallah
  • Yadda Kamfanin Huawei Na Sin Ke Fadada Moriyar Fasahar Sadarwa A Tanzania

Sai dai, duk da irin wadannan kalubalen, manoman Rogo a jihar Edo na cike da murna, musamman wajen samun yin girbi mai yawa daga Rogon da suka shuka, inda hakan ya kai jihar a matsayi na Gaba, wajen samar da Rogon mai dimbin yawa.

Shugaban kungiyar manoman Rogo da sarrafa shi zuwa Garin Rogo a jihar ta Edo Donatus Imaghodor ya bayyana cewa, har yanzu manoman na Rogon a jihar samun karin ci gaba a nomansa duk da irin wadannan kalubalen da ake samu wajen yin nomansa.

A cewar shugaban,  akasarin e fuskanta a jihar ta Edo shine karancin kasar yin noma bane yawan samun gobara da rashin wadatattun kudaden da rashin kayan aiki na zamani da sauransu. Imaghodor ya bayyana cewa, zai fi yiwa manoman a jihar sa   sauki idan sun samu kayan nomansa na zamani aiki sa.

Labarai Masu Nasaba

Gwamna Zulum Ya Nemi A Zuba Hannun Jari A Harkar Noman Rani

Gwamnatin Jihar Gombe Ta Rattaba Hannu Kan Yarjejeniya Domin Gina Mayankar Dabbobi

Ya kara da cewa,  manoman sa na fuskantar kalubalen samun kayan nomansa na zamani  duk da cewa, suna samun wadataccen tushensa da ake shukawa sai kuma gobara ta auka a cikin wasu gonakan da manoman sa ke shuka shi.

Shugaban kungiyar ya kara da cewa, akasarin manoman sa na sa samun magungunan yi masa feshi, musamman don dakile yaduwar Ciyawa a cikin gonakan da aka shuka shi, inda  ya bayyana cewa, babu kuma wani tallafi da ke zuwa ga manoman daga gun gwamnatin jihar.

Sai dai, Imaghodor ya sanar da cewa, a wasu lokutan ta hanyar shirin  bunkasa aikin noma na jihar ADP manoman sukan samu taimako da wasu kayan aiki wadanda kuma ba sa isar manoman na Rogon da ke a cikin jihar.

Ya bayyana cewaz har zuwa yanzu, manoman na Rogon a jihar mun yi sa’ a a yanzu, bamu fuskanci kalubalen rashin tsaro ba, musamman rikicin manoma da Fulani Makiyaya.

” Mun yi sa’ a a yanzu,  bamu fuskanci kalubalen rashin tsaro ba, musamman rikicin manoma da Fulani Makiyaya. “

A cewar Imaghodor, idan manoman na Rogon ba su da kayan aikin ma  zamani, za su iya fara yin noman dan kadan, inda ya ce, zai fito ya farawa da noma kadada 100.

Shugaban ya bayyana cewa, ga duk wanda sabo ne zai shiga fannin na noman Rogon dole ne ya ce tabbatar da ya samu gona tukunna da kudi da kayan aiki na zamani.

“Idan manoman  na Rogon ba su da kayan aikin ma zamani, za su iya fara yin noman dan kadan, inda ya ce, zai fito ya farawa da noma kadada 100.’


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: KiwoNomaRogo
ShareTweetSendShare
Previous Post

Yadda Dawo Da Tsaffin Takardun Kudi Ya Kara Bunkasa Kasuwar Hatsi A Jihar Katsina

Next Post

Bai Kamata Japan Ta Zuba Ruwan Da Sinadarin Nukiliya Ya Gurbata Cikin Tekun Pasifik Ba

Related

Gwamna Zulum Ya Nemi A Zuba Hannun Jari A Harkar Noman Rani
Noma Da Kiwo

Gwamna Zulum Ya Nemi A Zuba Hannun Jari A Harkar Noman Rani

5 days ago
Gwamnonin Arewa Na Kokarin Farfado Da Hadin Kan Yankin
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Jihar Gombe Ta Rattaba Hannu Kan Yarjejeniya Domin Gina Mayankar Dabbobi

5 days ago
Rashin Daukar Tsauraran Matakai Na Iya Durkusar Da Bangaren Noma – Shehu Galadima
Noma Da Kiwo

Nau’ikan Amfanin Gona Da Ke Saurin Girma Cikin ‘Yan Watanni

6 days ago
Rashin Daukar Tsauraran Matakai Na Iya Durkusar Da Bangaren Noma – Shehu Galadima
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Ta Bukaci A Sama Wa Manoma Masu Renon Tsirrai Rancen Kudi

2 weeks ago
Hikimar Gwamnatin Tarayya Ta Zuba Dala Biliyan 74 A Fannin Kiwon Dabbobi
Noma Da Kiwo

Hikimar Gwamnatin Tarayya Ta Zuba Dala Biliyan 74 A Fannin Kiwon Dabbobi

2 weeks ago
Tinubu Ya Kira Taron Manyan Kafafen Yada Labarai Kan Samar Da Wadataccen Abinci
Noma Da Kiwo

Tinubu Ya Kira Taron Manyan Kafafen Yada Labarai Kan Samar Da Wadataccen Abinci

3 weeks ago
Next Post
Bai Kamata Japan Ta Zuba Ruwan Da Sinadarin Nukiliya Ya Gurbata Cikin Tekun Pasifik Ba

Bai Kamata Japan Ta Zuba Ruwan Da Sinadarin Nukiliya Ya Gurbata Cikin Tekun Pasifik Ba

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Hallaka Ɗan Fashi Da Makami Tare Da Jikkata Wasu Da Dama A Bauchi 

‘Yansanda Sun Hallaka Ɗan Fashi Da Makami Tare Da Jikkata Wasu Da Dama A Bauchi 

June 5, 2025
Lambar “-1.5” Gargadi Ce Da Al’ummar Duniya Ke Yi Ga Azzaluma 

Lambar “-1.5” Gargadi Ce Da Al’ummar Duniya Ke Yi Ga Azzaluma 

June 5, 2025
Sabbin Matakan Amurka Game Da Masu Shiga Kasar Sun Ci Karo Da Ikirarinta Na Mutunta Hakkokin Bil Adama

Sabbin Matakan Amurka Game Da Masu Shiga Kasar Sun Ci Karo Da Ikirarinta Na Mutunta Hakkokin Bil Adama

June 5, 2025
Bukola Saraki Ya Tallafawa Al’ummar Mokwa Da Gudunmawar Kuɗi

Bukola Saraki Ya Tallafawa Al’ummar Mokwa Da Gudunmawar Kuɗi

June 5, 2025
Diaz Ba Na Sayarwa Bane – Liverpool Ta Fadawa Barcelona

Diaz Ba Na Sayarwa Bane – Liverpool Ta Fadawa Barcelona

June 5, 2025
Wani Injin Jirgi Mai Saukar Ungulu Kirar Kasar Sin Ya Samu Shaidar Amincewa 

Wani Injin Jirgi Mai Saukar Ungulu Kirar Kasar Sin Ya Samu Shaidar Amincewa 

June 5, 2025
Wannan Kyakkyawan Tunani Ya Shafa Ma Hamadar Sahara Launin Kore

Wannan Kyakkyawan Tunani Ya Shafa Ma Hamadar Sahara Launin Kore

June 5, 2025
Malta Guinness

Bikin Bukin Sallar Da Malta Guinness

June 5, 2025
Hukumar kashe gobara

An Samu Asarar Dukiya ta Miliyan ₦273, Tare Da Mutuwar Mutum 5 A Kano – Hukuma

June 5, 2025
Gwamnatin Tarayya Za Ta Tallafa Wa Yekuwar Rigakafin Cutar Ƙyandar Jamus

Gwamnatin Tarayya Za Ta Tallafa Wa Yekuwar Rigakafin Cutar Ƙyandar Jamus

June 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.