• English
  • Business News
Thursday, July 31, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abin Da Ya Zama Wajibi Manoman Rogo Su Yi Don Samun Amfani Mai Yawa

by Abubakar Abba
2 years ago
in Noma Da Kiwo
0
Abin Da Ya Zama Wajibi Manoman Rogo Su Yi Don Samun Amfani Mai Yawa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wasu manoman Rogo a kasar nan na fuskantar kalubalen samun ingantaccen tushen Rogon da za su shuka a gonakan su, musamman domin su samu yin girbi mai dimbin yawa kari da rashin samun kayan aiki na zamani daga daga gun gwambatin tarayya da na jihohin da ke a kasar nan.

Har ila yau, manoman sun kama fuskanci kalubalen wadatacciyar kasar yin noma da rashin gyran kasar noman da rashin kayan noma na zamani da rashin wadatattun kudaden yin noman da sauransu.

  • Bukatar Magidanta Su Sa Ido Kan Yadda ‘Ya’yansu Za Su Yi Bikin Sallah
  • Yadda Kamfanin Huawei Na Sin Ke Fadada Moriyar Fasahar Sadarwa A Tanzania

Sai dai, duk da irin wadannan kalubalen, manoman Rogo a jihar Edo na cike da murna, musamman wajen samun yin girbi mai yawa daga Rogon da suka shuka, inda hakan ya kai jihar a matsayi na Gaba, wajen samar da Rogon mai dimbin yawa.

Shugaban kungiyar manoman Rogo da sarrafa shi zuwa Garin Rogo a jihar ta Edo Donatus Imaghodor ya bayyana cewa, har yanzu manoman na Rogon a jihar samun karin ci gaba a nomansa duk da irin wadannan kalubalen da ake samu wajen yin nomansa.

A cewar shugaban,  akasarin e fuskanta a jihar ta Edo shine karancin kasar yin noma bane yawan samun gobara da rashin wadatattun kudaden da rashin kayan aiki na zamani da sauransu. Imaghodor ya bayyana cewa, zai fi yiwa manoman a jihar sa   sauki idan sun samu kayan nomansa na zamani aiki sa.

Labarai Masu Nasaba

Asusun NADF, OCP Da Gwamnatin Katsina Sun Kaddamar Da Noman Hekta 50

Gwamnatin Tarayya Na Shirin Dakatar Da Shigo Da Kifi Daga Ketare

Ya kara da cewa,  manoman sa na fuskantar kalubalen samun kayan nomansa na zamani  duk da cewa, suna samun wadataccen tushensa da ake shukawa sai kuma gobara ta auka a cikin wasu gonakan da manoman sa ke shuka shi.

Shugaban kungiyar ya kara da cewa, akasarin manoman sa na sa samun magungunan yi masa feshi, musamman don dakile yaduwar Ciyawa a cikin gonakan da aka shuka shi, inda  ya bayyana cewa, babu kuma wani tallafi da ke zuwa ga manoman daga gun gwamnatin jihar.

Sai dai, Imaghodor ya sanar da cewa, a wasu lokutan ta hanyar shirin  bunkasa aikin noma na jihar ADP manoman sukan samu taimako da wasu kayan aiki wadanda kuma ba sa isar manoman na Rogon da ke a cikin jihar.

Ya bayyana cewaz har zuwa yanzu, manoman na Rogon a jihar mun yi sa’ a a yanzu, bamu fuskanci kalubalen rashin tsaro ba, musamman rikicin manoma da Fulani Makiyaya.

” Mun yi sa’ a a yanzu,  bamu fuskanci kalubalen rashin tsaro ba, musamman rikicin manoma da Fulani Makiyaya. “

A cewar Imaghodor, idan manoman na Rogon ba su da kayan aikin ma  zamani, za su iya fara yin noman dan kadan, inda ya ce, zai fito ya farawa da noma kadada 100.

Shugaban ya bayyana cewa, ga duk wanda sabo ne zai shiga fannin na noman Rogon dole ne ya ce tabbatar da ya samu gona tukunna da kudi da kayan aiki na zamani.

“Idan manoman  na Rogon ba su da kayan aikin ma zamani, za su iya fara yin noman dan kadan, inda ya ce, zai fito ya farawa da noma kadada 100.’


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: KiwoNomaRogo
ShareTweetSendShare
Previous Post

Yadda Dawo Da Tsaffin Takardun Kudi Ya Kara Bunkasa Kasuwar Hatsi A Jihar Katsina

Next Post

Bai Kamata Japan Ta Zuba Ruwan Da Sinadarin Nukiliya Ya Gurbata Cikin Tekun Pasifik Ba

Related

Sin Ta Gaggauta Aikin Gyara Da Kyautata Ababen Aikin Gona
Noma Da Kiwo

Asusun NADF, OCP Da Gwamnatin Katsina Sun Kaddamar Da Noman Hekta 50

5 days ago
Gwamnatin Tarayya Na Shirin Dakatar Da Shigo Da Kifi Daga Ketare
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Na Shirin Dakatar Da Shigo Da Kifi Daga Ketare

5 days ago
Abinci
Noma Da Kiwo

Dalilin Gwamnatin Tarayya Na Yin Hadaka Da Jihar Nasarawa Don Bunkasa Noma

2 weeks ago
Shettima
Noma Da Kiwo

Nijeriya Za Ta Rika Samun Naira Tiriliyan Uku A Aikin Tatsar Rogo Duk Shekara – Kashim

2 weeks ago
Wa’adin Da Tinubu Ya Bai Wa Manoman Da Suka Ci Bashin ‘Anchor Borrowers’ Ya Cika
Noma Da Kiwo

Dalilin Ware Naira Biliyan 19.5 Da Asusun Bunkasa Aikin Noma Ya Yi

3 weeks ago
Nazari Kan Taraktoci 2,000 Da Tinubu Ya Kaddamar Don Bunkasa Noma
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Taraktoci 2,000 Da Tinubu Ya Kaddamar Don Bunkasa Noma

3 weeks ago
Next Post
Bai Kamata Japan Ta Zuba Ruwan Da Sinadarin Nukiliya Ya Gurbata Cikin Tekun Pasifik Ba

Bai Kamata Japan Ta Zuba Ruwan Da Sinadarin Nukiliya Ya Gurbata Cikin Tekun Pasifik Ba

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Dade Tana Aiki Tukuru Kan Kiyaye Zaman Lafiya Da Kwanciyar Hankali Na Yanki

Sin Ta Dade Tana Aiki Tukuru Kan Kiyaye Zaman Lafiya Da Kwanciyar Hankali Na Yanki

July 30, 2025
Ma’aikatar Bunƙasa Harkar Kiwo Za Ta Taimaka Wajen Magance Rikicin Manoma Da Makiyaya — Jega

Ma’aikatar Bunƙasa Harkar Kiwo Za Ta Taimaka Wajen Magance Rikicin Manoma Da Makiyaya — Jega

July 30, 2025
Salisu Yusuf Ya Ajiye Aikinsa Na Kocin Nasarawa United

Salisu Yusuf Ya Ajiye Aikinsa Na Kocin Nasarawa United

July 30, 2025
Rikicin Makiyaya Da Manoma: An Kashe Mutum Daya, Gidaje 31 Sun Kone A Abuja

Rikicin Makiyaya Da Manoma: An Kashe Mutum Daya, Gidaje 31 Sun Kone A Abuja

July 30, 2025
Binciken CGTN: Za A Ci Gaba Da Nuna Kyakkyawan Fata Ga Bunkasar Sin Nan Da Shekaru 5

Binciken CGTN: Za A Ci Gaba Da Nuna Kyakkyawan Fata Ga Bunkasar Sin Nan Da Shekaru 5

July 30, 2025
Wasan Kwallon Mutum-Mutumi Ya Nuna Yadda Sin Ta Shirya Wa Karbar Bakuncin Wasanninsu Na Duniya

Wasan Kwallon Mutum-Mutumi Ya Nuna Yadda Sin Ta Shirya Wa Karbar Bakuncin Wasanninsu Na Duniya

July 30, 2025
Gwamnati Za Ta Kafa Cibiyoyin Kiwo a Yankuna Shida — Ƙaramin Ministan Noma

Gwamnati Za Ta Kafa Cibiyoyin Kiwo a Yankuna Shida — Ƙaramin Ministan Noma

July 30, 2025
Gine-gine 8 Sun Ruguje, Makabarta Ta Nutse A Wata Sabuwar Ambaliyar Ruwa A Borno

Gine-gine 8 Sun Ruguje, Makabarta Ta Nutse A Wata Sabuwar Ambaliyar Ruwa A Borno

July 30, 2025
Kwamitin Kolin JKS Ya Shirya Taron Bita Tare Da Wadanda Ba ’Yan Jam’iyyar Ba 

Kwamitin Kolin JKS Ya Shirya Taron Bita Tare Da Wadanda Ba ’Yan Jam’iyyar Ba 

July 30, 2025
Za A Bude Cikakken Zama Na 4 Na Kwamitin Koli Na 20 Na JKS A Watan Oktoban bana

Za A Bude Cikakken Zama Na 4 Na Kwamitin Koli Na 20 Na JKS A Watan Oktoban bana

July 30, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.