Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RAHOTANNI

Aikin Layin  Dogo Kano Zuwa Maradi: Buhari Ya Cancanci Yabo -JIFATU

by Muhammad
February 21, 2021
in RAHOTANNI
1 min read
Jifatau
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Mustapha Ibrahim,

Shugaban rukunonin kamfanin Jifatu na Kasa, Alhaji Sabitu Yahaya Jifatu ya bayyana cewa Kaddamar da fara aikin layin aikin dogo na jirgin Kasa da shugaba Muhammadu Buhari ya yi  abin a gode masa ne kuma a yaba masa, domin wannan aiki ne da ake bukatarsa Sama shekaru 1000 da suka wuce  idan a kai la’akari da tahiri na shekara aruaru na kasuwanci da ciniki a kasar sahara.

Alhaji sabitu Yahaya, ya bayyana haka ne ga manema labarai bayan kaddamar da aikin da shugaban Kasa Muhammad Buhari ya yi a Jihar Katsina Larabar da ta gabata.

Alhaji Jifatu ya ce wannan aiki na titin jirgin abu ne da zai kawo bunkasar arziki mai yawa a tsakanin al’ummar Nijeria, musamman Arewa da ita kanta Nijar da ma Kasashen Afrika gaba daya.

Ya ci gaba da bayyana cewa, wannan aiki na layin dogo da hada jahohin Katsina, Jigawa, Biniwe, da sauransu har zuwa Maradi na daruruwan mila milai abu ne da za a iyabcewa naka sai naka, wannan shi ne aikin da Buhari ya yi a wannan lokaci bisa la’akari da cewa ko a zamanin shugaban kasa Alhaji Shehu Shagari ma assamar da kan iyaka da ake kira semi border, to ka ga wannan shi ne aikin dake nuna kishin Arewa.

A karshe Alhaji Sabitu Jifatu ya shawarci aluma kan su bada goyon baya da hadin kai domin samun nasarar wannan aiki wanda matasa ko aluma da  za su zo na gaba su ne za su fi kowa cin gajiwar wannan aiki.

SendShareTweetShare
Previous Post

Gwamnatin Jihar Legas Za Ta Fitar Da Sabon Tsarin Kula Da Tsaftar Nama

Next Post

Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Yi Wa Harkar Ilimi Zagan-Kasa

RelatedPosts

ACF

Kungiyar ACF Da Badakalar Jagoranci A Yankin Arewa

by Muhammad
1 day ago
0

Daga Zailani Bappa, Al’ummar Arewa da dama za su tabbatar...

NLC

Mafi Karancin Albashi: Wata Kungiya Ta Yi Tir Da Kalaman NLC Akan Dan Majalisa Datti Babawo

by Muhammad
1 day ago
0

Daga Bello Hamza, Wata kungiya mai zaman kanta mai suna...

Abduljabbar

Abduljabbar Bai Kai Darajar A Yi Masa Gangami Ba –Sheikh Khalil

by Muhammad
2 days ago
0

Ya Ce, Dalilin Da Ya Sa Sarkin Musulmi Ya Hana...

Next Post
Abduljabbar

Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Yi Wa Harkar Ilimi Zagan-Kasa

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version