Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASASHEN WAJE

Al-Bashir Ya Bukaci Komawar Wadanda Suka Tsere Daga Darfur

by Tayo Adelaja
September 22, 2017
in KASASHEN WAJE
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Shugaban kasar Sudan, Omar Hassan al Bashir ya bukaci mazauna yankin Darfur da suka tsere daga gidajensu, su koma gida sakamakon kawo karshen yakin da aka gwabza wanda hallaka dubban mutane.

Akalla mutane sama da miliyan biyu da rabi ne suka tsere daga yankin na Darfur, sakamakon tashin hankalin da ya barke cikin shekara ta 2003, lokacin da ‘yan tawayen daga kananan kabilun yankin suka fara yakar sojojin kasar, bisa zargin kuntatawa yankin ta fannin siyasa da kuma tattalin arziki.

samndaads

Akasarin mutanen da suka tsere sun samu mafaka ne a sansanonin ‘yan gudun hijira, yayinda Majalisar Dinkin Duniya ta ce wadanda aka hallaka sun kai akalla 300,000.

Yayin ziyarar da ya kai zuwa ankin na Darfur, shugaba Omar al Bashir ya sanar da kawo karshen yakin da aka kwashe tsawon lokaci ana fafata shi.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Jam’iyyar Socialist Ta Sanya Shalkwatarta A Kasuwa

Next Post

Lalacewar Hanyoyi: A Tilasta Wa Shugabanni Tafiya A Kasa Kawai!

RelatedPosts

Amurkawa

Biden Ya Gabatar Da Shirinsa Na Yi Wa Dukkan Amurkawa Rigakafi

by Sulaiman Ibrahim
1 day ago
0

Zababben shugaban Amurka Joe Biden ya gabatarwa Amurkawa shirinsa na...

Jamhuriyar Afrika

Yawan ‘Yan Jamhuriyar Afrika Ta Tsakiya Da Ke Gudun Hijira Ya Ninka Cikin Mako Daya

by Sulaiman Ibrahim
1 day ago
0

Majalisar Dinkin Duniya ta ce adadin ‘yan gudun hijirar dake...

Masu Neman Mafaka Sun Fara Tattaki Daga Honduras Zuwa Amurka

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Wani sabon ayarin dubunnan masu neman mafaka a Honduras sun...

Next Post

Lalacewar Hanyoyi: A Tilasta Wa Shugabanni Tafiya A Kasa Kawai!

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version