• English
  • Business News
Monday, June 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Tallafin Dala Miliyan 60 Don Bunkasa Harkar Noma

by Abubakar Abba
3 years ago
in Noma Da Kiwo
0
Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Tallafin Dala Miliyan 60 Don Bunkasa Harkar Noma
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A wani labarin kuwa, bisa kokarin bunkasa tattalin arziki, ta fannin noman zamani, hukumar samar da ci gaba, ta kasa da kasa ta kasar Amurka (USAID) ta kaddamar da zuba jarin dala miliyan 60, har na tsawon shekara biyar don zuba jari a fannin kasuwanci a nahiyar Afirka da kuma bunkasa fannin noma a Nijeriya.

A cewar hukumar hakan zai kuma samar da ayyukan yi sama da sababbin ayyuka guda 40,000. Har ila yau, hakan zai kuma taimaka wajen samar da hanyoyin yin kasuwanci a saukake a fanin aikin noma.

  • An Nemi Fulani Su Manta Da Bambancin Da Ke Tsakaninsu Don Kubuta Daga Matsalar Tsaro
  • Majalisa Ba Ta Da Hurumin Dakatar Da Shugaban Hukumar Zabe Ta Jiha – Shugaban NBA

A jawabinsa a wurin kaddamarwar da aka gudanar a babban birnin tarayyar Abuja Jakadan Amurka a Nijeriya, Mary Beth Leonard ya sanar da cewa, Nijeriya ta na da kasar yin noma da za a iya zuba dimbin jari mai yawa.

Jakadan Amurka a Nijeriya Mary Beth Leonard ya ci gaba da cewa, muna nunawa bukatarmu ta kara zuba jari a fanonin tattalin arziki da kuma fannin noma a Nijeriya ta hanyar tattaunawa ta kasa da kasa.

Mary Beth Leonard ta ce, a yau muna bikin kara karfafa zuba jari da kuma a fannin kasuwanci, mummman ganin cewar kasar Amurka ta kasance wadda ta zuba jari mai dimbin yawa a Nijeria.

Labarai Masu Nasaba

Gwamna Zulum Ya Nemi A Zuba Hannun Jari A Harkar Noman Rani

Gwamnatin Jihar Gombe Ta Rattaba Hannu Kan Yarjejeniya Domin Gina Mayankar Dabbobi

Harkar ta hanyar kasuwancin biyu, ta kai ta dala biliyan 10 a duk shekara.

Babban Sakataren Ma’aikatar Aikin Gona ta Kasa, Dakta Ernest Umakhihe, a jawabinsa a wurin taron ya yi kira ga ‘yan Nijeriya da su yi amfani da damar wajen habaka fannin aikin noma, musamman don su ragewa kawunansu radadin talauci da kuma kara inganta rayuwarsu.

A wata sabuwa kuwa, akwai alamun da nuna cewa, akwai fata nagari a fannin noma Ruber a Nijeriya bayan da masu ruwa da tsaki a fanin suna nuna cewar a shirye suke sufarfado da fannin, inda a jihar Koros Ribas, aka kadadar yin noma15,000 don noman roba a jihar.

Kungiyar masu sarrafa roba ta kasa ce ke shirin yin noman na robar, inda aikin zai kai tsawon shekara10 ana gudanar da shi, wanda ya hada da shuka sabbin irin rubar.

Shugaban ne ya sanar da hakan a lokacin da ya kaddamar da kungiyar ta kananan hukumomi da ke cikin jihar ta Koros Ribas da aka gudanar a garin Kalaba.

Inameti ya ce, kirkiro da kungiyar ya zama wajibi idana aka yi la’akari da irin dimbin mahimmancin da noman roba ke da shi.

Ya ce, gaba da cewa, a bias la’akarin da aka yi na ganin masu ruwa da tsaki a jihar ta Koros Ribas sun mayar da hankali kan farfado noman rubar a jihar, ya sa gwamnati za ta ba su gudummawa domin kara musu karfin gwiwar yadda za su fadada noman nasu, da kuma samuncin moriyar abin da suka noma.

Hakan zai sa su kara samun karfin gwiwa wajen ci gaba da fadada wannan noma. Sannan kuma hakan zai taimaka wajen samun sabbin manoman da za su runguni wannan noma na roba.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AbinciAmurkaDamaKudiManomaNomaTallafi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Dalilin Da Ya Sa Gwamnati Ta Fara Raba Wa Manoma Kayan Adana Amfanin Gona -Sakatare

Next Post

Abin Da Idona Ya Gane Min A Gidan Dirama

Related

Gwamna Zulum Ya Nemi A Zuba Hannun Jari A Harkar Noman Rani
Noma Da Kiwo

Gwamna Zulum Ya Nemi A Zuba Hannun Jari A Harkar Noman Rani

2 days ago
Gwamnonin Arewa Na Kokarin Farfado Da Hadin Kan Yankin
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Jihar Gombe Ta Rattaba Hannu Kan Yarjejeniya Domin Gina Mayankar Dabbobi

2 days ago
Rashin Daukar Tsauraran Matakai Na Iya Durkusar Da Bangaren Noma – Shehu Galadima
Noma Da Kiwo

Nau’ikan Amfanin Gona Da Ke Saurin Girma Cikin ‘Yan Watanni

2 days ago
Rashin Daukar Tsauraran Matakai Na Iya Durkusar Da Bangaren Noma – Shehu Galadima
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Ta Bukaci A Sama Wa Manoma Masu Renon Tsirrai Rancen Kudi

1 week ago
Hikimar Gwamnatin Tarayya Ta Zuba Dala Biliyan 74 A Fannin Kiwon Dabbobi
Noma Da Kiwo

Hikimar Gwamnatin Tarayya Ta Zuba Dala Biliyan 74 A Fannin Kiwon Dabbobi

1 week ago
Tinubu Ya Kira Taron Manyan Kafafen Yada Labarai Kan Samar Da Wadataccen Abinci
Noma Da Kiwo

Tinubu Ya Kira Taron Manyan Kafafen Yada Labarai Kan Samar Da Wadataccen Abinci

2 weeks ago
Next Post
Abin Da Idona Ya Gane Min A Gidan Dirama

Abin Da Idona Ya Gane Min A Gidan Dirama

LABARAI MASU NASABA

Ɗaliban Northwest Kano Sun Yi Zanga-Zanga Kan Ƙarin Kuɗin Makaranta Da Kashi 2,200%

Ɗaliban Northwest Kano Sun Yi Zanga-Zanga Kan Ƙarin Kuɗin Makaranta Da Kashi 2,200%

June 2, 2025
Manchester United Ta Kammala Ɗaukar Cunha Daga Wolves Akan Miliyan 62.5

Manchester United Ta Kammala Ɗaukar Cunha Daga Wolves Akan Miliyan 62.5

June 2, 2025
2027: Ƙungiyar Shekarau Ta Gindaya Sharaɗi Kafin Shiga Haɗakar Jam’iyyu

2027: Ƙungiyar Shekarau Ta Gindaya Sharaɗi Kafin Shiga Haɗakar Jam’iyyu

June 2, 2025
Ma’aikatar Tsaron Kasar Sin Ta Maida Martani Game Da Munanan Kalaman Sakataren Tsaron Amurka Kan Kasar Sin

Ma’aikatar Tsaron Kasar Sin Ta Maida Martani Game Da Munanan Kalaman Sakataren Tsaron Amurka Kan Kasar Sin

June 1, 2025
Tsohon Minista Ya Fice Daga Jam’iyyar APC A Nasarawa

Tsohon Minista Ya Fice Daga Jam’iyyar APC A Nasarawa

June 1, 2025
Ranar Yara Ta Duniya: Yadda Shugaba Xi Ya Kasance Tare Da Yara

Ranar Yara Ta Duniya: Yadda Shugaba Xi Ya Kasance Tare Da Yara

June 1, 2025
Sin Na Matukar Adawa Da Munanan Kalaman Sakataren Tsaron Amurka

Sin Na Matukar Adawa Da Munanan Kalaman Sakataren Tsaron Amurka

June 1, 2025
Sanatocin Arewa Sun Yi Jimamin Rasuwar ‘Yan Wasan Kano

Sanatocin Arewa Sun Yi Jimamin Rasuwar ‘Yan Wasan Kano

June 1, 2025
Binciken CGTN Ya Nuna Kaso Kusan 90 Bisa Dari Na Masu Bayyana Ra’ayoyi Na Kokawa Da Makomar “Mafarkin Amurka”

Binciken CGTN Ya Nuna Kaso Kusan 90 Bisa Dari Na Masu Bayyana Ra’ayoyi Na Kokawa Da Makomar “Mafarkin Amurka”

June 1, 2025
Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah

Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah

June 1, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.