ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Tallafin Dala Miliyan 60 Don Bunkasa Harkar Noma

by Abubakar Abba
4 years ago

A wani labarin kuwa, bisa kokarin bunkasa tattalin arziki, ta fannin noman zamani, hukumar samar da ci gaba, ta kasa da kasa ta kasar Amurka (USAID) ta kaddamar da zuba jarin dala miliyan 60, har na tsawon shekara biyar don zuba jari a fannin kasuwanci a nahiyar Afirka da kuma bunkasa fannin noma a Nijeriya.

A cewar hukumar hakan zai kuma samar da ayyukan yi sama da sababbin ayyuka guda 40,000. Har ila yau, hakan zai kuma taimaka wajen samar da hanyoyin yin kasuwanci a saukake a fanin aikin noma.

  • An Nemi Fulani Su Manta Da Bambancin Da Ke Tsakaninsu Don Kubuta Daga Matsalar Tsaro
  • Majalisa Ba Ta Da Hurumin Dakatar Da Shugaban Hukumar Zabe Ta Jiha – Shugaban NBA

A jawabinsa a wurin kaddamarwar da aka gudanar a babban birnin tarayyar Abuja Jakadan Amurka a Nijeriya, Mary Beth Leonard ya sanar da cewa, Nijeriya ta na da kasar yin noma da za a iya zuba dimbin jari mai yawa.

ADVERTISEMENT

Jakadan Amurka a Nijeriya Mary Beth Leonard ya ci gaba da cewa, muna nunawa bukatarmu ta kara zuba jari a fanonin tattalin arziki da kuma fannin noma a Nijeriya ta hanyar tattaunawa ta kasa da kasa.

Mary Beth Leonard ta ce, a yau muna bikin kara karfafa zuba jari da kuma a fannin kasuwanci, mummman ganin cewar kasar Amurka ta kasance wadda ta zuba jari mai dimbin yawa a Nijeria.

LABARAI MASU NASABA

Sharhi A Kan Dabarun Zamani Na Yin Auren Ƴaƴan Itatuwa

Me Ya Sa Har Yanzu Manoma A Arewa Suka Gwammace Yin Noma Da Galmar Shanu

Harkar ta hanyar kasuwancin biyu, ta kai ta dala biliyan 10 a duk shekara.

Babban Sakataren Ma’aikatar Aikin Gona ta Kasa, Dakta Ernest Umakhihe, a jawabinsa a wurin taron ya yi kira ga ‘yan Nijeriya da su yi amfani da damar wajen habaka fannin aikin noma, musamman don su ragewa kawunansu radadin talauci da kuma kara inganta rayuwarsu.

A wata sabuwa kuwa, akwai alamun da nuna cewa, akwai fata nagari a fannin noma Ruber a Nijeriya bayan da masu ruwa da tsaki a fanin suna nuna cewar a shirye suke sufarfado da fannin, inda a jihar Koros Ribas, aka kadadar yin noma15,000 don noman roba a jihar.

Kungiyar masu sarrafa roba ta kasa ce ke shirin yin noman na robar, inda aikin zai kai tsawon shekara10 ana gudanar da shi, wanda ya hada da shuka sabbin irin rubar.

Shugaban ne ya sanar da hakan a lokacin da ya kaddamar da kungiyar ta kananan hukumomi da ke cikin jihar ta Koros Ribas da aka gudanar a garin Kalaba.

Inameti ya ce, kirkiro da kungiyar ya zama wajibi idana aka yi la’akari da irin dimbin mahimmancin da noman roba ke da shi.

Ya ce, gaba da cewa, a bias la’akarin da aka yi na ganin masu ruwa da tsaki a jihar ta Koros Ribas sun mayar da hankali kan farfado noman rubar a jihar, ya sa gwamnati za ta ba su gudummawa domin kara musu karfin gwiwar yadda za su fadada noman nasu, da kuma samuncin moriyar abin da suka noma.

Hakan zai sa su kara samun karfin gwiwa wajen ci gaba da fadada wannan noma. Sannan kuma hakan zai taimaka wajen samun sabbin manoman da za su runguni wannan noma na roba.

Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari A Kan Wasu Cututtuka Da Ke Shafar Dabbobi Lokacin Damina
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Sharhi A Kan Dabarun Zamani Na Yin Auren Ƴaƴan Itatuwa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Ɗantsoho Ya Jinjina Wa Hukumar FCC Kan Sabbin Sauye-Sauyen Da Ta Samar
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    “Mutunta Ƴancin Addinai Ita Ce Hanyar Wanzar Da Zaman Lafiya A Kaduna”

MASU ALAKA

Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Noma Da Kiwo

Sharhi A Kan Dabarun Zamani Na Yin Auren Ƴaƴan Itatuwa

July 11, 2026
Me Ya Sa Har Yanzu Manoma A Arewa Suka Gwammace Yin Noma Da Galmar Shanu
Noma Da Kiwo

Me Ya Sa Har Yanzu Manoma A Arewa Suka Gwammace Yin Noma Da Galmar Shanu

July 4, 2026
Dalilin Masu Kiwon Kajin Gidan Gona Na Sukar Haɗakar Gwamnatin Tarayya Da Chana
Noma Da Kiwo

Dalilin Masu Kiwon Kajin Gidan Gona Na Sukar Haɗakar Gwamnatin Tarayya Da Chana

July 3, 2026
Next Post
Abin Da Idona Ya Gane Min A Gidan Dirama

Abin Da Idona Ya Gane Min A Gidan Dirama

LABARAI MASU NASABA

Xi Ya Bukaci A Mayar Da Hankali Kan Bukatun Jama’a Yayin Rangadin Da Ya Yi A Shanghai

Xi Ya Bukaci A Mayar Da Hankali Kan Bukatun Jama’a Yayin Rangadin Da Ya Yi A Shanghai

July 15, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Lalata Da Ƙaramar Yarinya: Kotu Ta Yanke Wa Tsoho Mai Shekara 75 Hukuncin Ɗaurin Shekara 10 A Ribas

July 15, 2026
Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin

Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin

July 15, 2026
‘Yan Bindiga Sun Sace Shugaban Makaranta, Jami’in NECO Da Ɗalibai A Kogi

‘Yan Bindiga Sun Sace Shugaban Makaranta, Jami’in NECO Da Ɗalibai A Kogi

July 15, 2026
Tsohon Ɗan Takarar Gwamnan SDP A Gombe Ya Koma PDP, Ya Mara Wa Pantami Baya

Tsohon Ɗan Takarar Gwamnan SDP A Gombe Ya Koma PDP, Ya Mara Wa Pantami Baya

July 15, 2026
Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

‘Yansanda Sun Kama Wani Kan Zargin Yi Wa ‘Yan Bindiga Safarar Makamai A Kano

July 15, 2026
Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

July 14, 2026
Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

July 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.