• English
  • Business News
Saturday, November 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Rantsar Da Akpabio A Matsayin Shugaban Majalisar Dattawa Na 13

by Sadiq
2 years ago
Akpabio

An rantsar da zababben Sanata mai wakiltar Akwa Ibom ta Kudu-maso-Yamma, Godswill Akpabio a matsayin Shugaban Majalisar Dattawa na 13 da safiyar Talata.

An rantsar da shi da misalin karfe 9:40 na safe.

  • Da Dumi-Dumi: Akpabio Ya Lashe Zaben Shugaban Majalisar Dattawa
  • Tinubu Bai Bude Iyakokin Nijeriya Ba -Kwastam

Tsohon Gwamnan Akwa Ibom ya doke zababben Sanatan Zamfara ta Yamma, Abdul’aziz Yari a zaben Shugaban Majalisar Dattawa ta 10.

Akpabio ya samu kuri’u 63 daga cikin kuri’u 109 da aka kada, yayin da Sanata Yari, wanda ya zama Sanata a karon farko, ya samu kuri’u 46.

An dai samu sabani kan batun nadin Yari, amma aka yi watsi da shi a kan cewa shi tsohon dan majalisar wakilai ne kuma dokar majalisar dattawa ta amince masa ya tsaya takara.

LABARAI MASU NASABA

Shugaba Tinubu Da Shugaban Ƙasar Saliyo, Sun Yi Ganawar Sirri A Abuja

Majalisa Ta Ƙaryata Karɓar Dala Miliyan 10 Don Daƙile Tantance Shugaban NERC

Tun da farko, zababben Sanatan Borno ta Kudu, Ali Ndume, ya zabi Sanata Godswill Akpabio a matsayin shugaban majalisar dattawa.

Zababben Sanata mai wakiltar Ogun ta Yamma, Solomon Adeola ne ya goyi bayan nadin.

Haka kuma, zababben Sanatan Adamawa ta Arewa, Ishaku Abbo, shi ne ya tsayar da Abdulazeez Yari, sannan kuma zababben Sanata Jimoh Ibrahim ya goyi bayan Yari.

Sai dai magatakardar Majalisar (CNA), Magaji Tambuwal, ya yi fatali da korafin Tahir Monguno, inda ya bayyana cewa dokar ta bai wa tsohon dan majalisar wakilai da aka zaba a majalisar dattawa.

Daga nan ne CNA ya ayyana rufe nade-naden kuma aka fara kada kuri’a tare da bayyana sakamakon zaben daga baya.

Kimanin gwamnoni hudu na APC da PDP ne aka tura su marawa Akpabio baya.

Gwamnonin Hope Uzodimma na jihar Imo, Seyi Makinde na jihar Oyo da Yahaya Bello na jihar Kogi, da dai sauransu, sun halarci zaben domin kaddamar da majalisar dattawa ta 10.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Shugaba Tinubu Da Shugaban Ƙasar Saliyo, Sun Yi Ganawar Sirri A Abuja
Manyan Labarai

Shugaba Tinubu Da Shugaban Ƙasar Saliyo, Sun Yi Ganawar Sirri A Abuja

November 8, 2025
Majalisa Ta Ƙaryata Karɓar Dala Miliyan 10 Don Daƙile Tantance Shugaban NERC
Manyan Labarai

Majalisa Ta Ƙaryata Karɓar Dala Miliyan 10 Don Daƙile Tantance Shugaban NERC

November 8, 2025
Shugabannin DSS Sun Gana A Kaduna, Sun Tattauna Matsalar Tsaron Arewa Maso Yamma
Manyan Labarai

Shugabannin DSS Sun Gana A Kaduna, Sun Tattauna Matsalar Tsaron Arewa Maso Yamma

November 7, 2025
Next Post
An Rantsar Da Akpabio A Matsayin Shugaban Majalisar Dattawa Na 13

Sanata Barau Ya Zama Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa

LABARAI MASU NASABA

Shugaba Tinubu Da Shugaban Ƙasar Saliyo, Sun Yi Ganawar Sirri A Abuja

Shugaba Tinubu Da Shugaban Ƙasar Saliyo, Sun Yi Ganawar Sirri A Abuja

November 8, 2025
Majalisa Na Binciken Kwangilar Titin Naira Biliyan 1.46 Da Aka Yi Watsi Da Shi A Kaduna

Matsalar Tsaro: Yadda Dabarun Uba Sani Suka Mayar Da Tsoro Zuwa Kyakkyawar Fata A Jihar Kaduna

November 8, 2025
Majalisa Ta Ƙaryata Karɓar Dala Miliyan 10 Don Daƙile Tantance Shugaban NERC

Majalisa Ta Ƙaryata Karɓar Dala Miliyan 10 Don Daƙile Tantance Shugaban NERC

November 8, 2025
An Fara Binciken Batan Dan Bautar Kasa A Bayelsa

An Fara Binciken Batan Dan Bautar Kasa A Bayelsa

November 8, 2025
An Damke Mutum 11 Da Ake Zargi Da Kisan Wani Matashi A Bauchi

An Damke Mutum 11 Da Ake Zargi Da Kisan Wani Matashi A Bauchi

November 8, 2025
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista

Shirin Shugaba Tinubu Na ‘Renewed Hope’ Zai Karfafa Wa Manoma Gwiwa – Oyebanji

November 7, 2025
Shugabannin DSS Sun Gana A Kaduna, Sun Tattauna Matsalar Tsaron Arewa Maso Yamma

Shugabannin DSS Sun Gana A Kaduna, Sun Tattauna Matsalar Tsaron Arewa Maso Yamma

November 7, 2025
Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 3.6 Cikin Dari A Watanni 10 Na Farkon Shekarar 2025

Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 3.6 Cikin Dari A Watanni 10 Na Farkon Shekarar 2025

November 7, 2025
An Bukaci Manoma Su Rungumi Tsarin Noma Mai Jure Wa Sauyin Yanayi

An Bukaci Manoma Su Rungumi Tsarin Noma Mai Jure Wa Sauyin Yanayi

November 7, 2025
Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 

Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 

November 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.