Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

An Yi Garkuwa Da Mutum Daya, An Bindige Uku A Garin Gboko

by Muhammad
February 9, 2021
in RIGAR 'YANCI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Rabiu Ali Indabawa,

Wasu ‘yan bindiga sun kashe shugaban jam’iyyar (APC) na yankin Gboko ta Kudu, Tersoo Ahu a jiya. An ce Ahu da sauran masu rike da mukaman jam’iyyar APC sun dukufa wajen horar da jami’an jam’iyyar don yin rijistar mambobinsu da kuma sake nuna musu, a daidai wannan lokacin ‘yan bindiga suka afka wurin taron da kulake, adda da kuma karafa afka masa.

Sakataren yada labarai na APC, reshen Benue, James Orgunga, wanda ya tabbatar da faruwar lamarin, ya ce shugaban yankin wanda ya samu munanan raunuka daga harin ya mutu daga baya a wani asibitin gwamnati da ke Gboko, inda yake karbar magani. Kisan gillar da aka yi wa shugaban jam’iyya na APC a Gboko, kakan Tib, na iya rasa nasaba da bangarorin da ake zargi a cikin jam’iyyar a kan babban zaben 2023.

Jami’in hulda da jama’a na ‘yan sanda (PPRO) na rundunar ta Benuwe DSP Kate Anene, ta tabbatar da faruwar lamarin kuma ta ce bincike ta fara kamo wadanda ake zargin. “Eh zan iya tabbatar da harin da kisan shugaban APC na yankin a Gboko, mutanenmu sun garzaya wurin amma wadanda ake zargin sun gudu. Duk da haka mun gano su kuma nan ba da dadewa ba za mu kamo sauran, ”in ji DSP Anene.

SendShareTweetShare
Previous Post

Ki Bai Wa Mara-da Kunya – Gwamnan Gombe Ga Sabuwar Jakadar Nijeriya

Next Post

Har Yanzu Akwai Kutare Miliyan Biyu A Duniya – Dr. Tsanyawa

RelatedPosts

APC

APC Ta Lashe Zaben Cike Gurbin Dan Majalisa A Jigawa 

by Muhammad
12 hours ago
0

Daga Munkaila Abdullah, Hukumar zabe ta INEC ta bayyana Jam'iyya...

Masar

Ilimi: Jakadan Kasar Masar a Nijeriya Ya Yi Alkawarin Hada Hannu Da Gwamnatin Kano

by Muhammad
12 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Jakadan Kasar Egypt a Nijeriya ya...

Suleja

Mun Gamsu Da Ayyukan Dan Majalisar Wakilai Na Suleja – Inijinya Kabiru

by Muhammad
12 hours ago
0

Daga Muhammad Awwal Umar, An bayyana cewar irin rawar da...

Next Post

Har Yanzu Akwai Kutare Miliyan Biyu A Duniya – Dr. Tsanyawa

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version