Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home JAKAR MAGORI

Artabun ’Yan Kungiyar Asiri Ya Ci Rayukan Mutum Biyar A Bayelsa

by Muhammad
December 29, 2020
in JAKAR MAGORI
1 min read
Artabu
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Khalid Idris Doya,

 

samndaads

Wani yaro mai suna Amos da wasu mutum hudu ne suka rasa rayukansu yayin artabu tsakanin kungiyoyin asiri guda biyu a kauyen Lobia II da ke yankin kudancin karamar hukumar Ijaw a jihar Bayelsa.

A cewar ganau kan lamarin, kungiyoyin asirin sun fito ne daga unguwannin Ukubie da Azuzuama wanda kuma fada ta shiga tsakaninsu ne dai a ranar Lahadi a wajen bikin tunawa da wani marigayi Chief Genesis a Lobia II sai dai har zuwa yanzu ba a gano musabbabin abun da ya jawo artabun ba.

Da aka tuntubi Kakakin ‘yan sandan jihar SP Asinim Butswat ya shaida cewar kawo yanzu ba zai iya tabbatar da faruwar lamarin ba, inda ya ce yana kan kokarin tuntubar DPO din yankin da lamarin ya faru domin jiyowa daga gareshi, ya ba tabbacin nayar da cikakken bayanin lamarin da ya faru idan ya kammala tattare da bayanai.

SendShareTweetShare
Previous Post

An Kaddamar Da Musabakar Alkur’ani Ta Bana A Kano

Next Post

Sama Da Dalibai 25 Suka Samu Haddar Alkur’ani A Makarantar Nurun Nabiyi

RelatedPosts

Huhunta

Kashin Kaza Ya Makale A Huhunta Shekara 14

by Muhammad
2 days ago
0

Wata mata ‘yar Kasar Sin mai shekara 22 da haihuwa...

Budurwarsa

Ya Kona Budurwarsa Saboda Ta Yanke Alakarsu

by Muhammad
2 days ago
0

Wata yarinya tana cikin halin ha'ula'i na rayuwarta bayan da...

Mari

Ya Kwashe Amaryarsa Da Mari A Taron Bikinsu

by Muhammad
2 days ago
0

Wani ango ya mari matar sa a gaban bakin da...

Next Post
Dalibai

Sama Da Dalibai 25 Suka Samu Haddar Alkur'ani A Makarantar Nurun Nabiyi

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version