Bayan Sauke Mutane 7, Gwamna Yusuf Ya Kafa Kwamitin Neman Shawara
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kafa wani kwamitin neman shawara mai mambobi 46 na fitattun malamai na addinin...
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kafa wani kwamitin neman shawara mai mambobi 46 na fitattun malamai na addinin...
Shugaban ƙasa Bola Tinubu zai gabatar da kasafin kuɗi na shekara ta 2025 ga taron majalisar dokokin ƙasa a ranar...
Gwamnan Jihar Kano, Engr. Abba Kabir Yusuf, ya sallami Dr. Abdullahi Baffa Bichi, Sakataren Gwamnatin Jihar Kano (SSG), da ƙarin...
Gwamnonin da suka halarci taron ƙungiyar Gwamnoni ta Nijeriya (NGF) a Abuja a jiya Laraba, sun ƙi fitar da sanarwa...
Hukumar zaɓe ta Kasa (INEC) na tunanin amfani da takardun zaɓe na kwamfuta ga waɗanda ba su da katin zaɓe...
Shugaban hukumar tsaro a Kasuwanci ta Nijeriya (SEC), Emomotimi Agama, ya bayyana cewa shugaban Nijeriya, Bola Tinubu, ya amince da...
Tsohon Sanatan Kaduna tsakiya, Shehu Sani, ya bayyana rashin amincewarsa da maganar Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, na...
Wata ta musamman da ke Ikeja ta sanya ranar 12 ga Disamba domin sauraron ɓangaren tsohon gwamnan babban bankin Nijeriya...
Mai shari'a Maryann Anenih ta Kotun babban birnin tarayya ta ƙi amincewa da neman belin da tsohon gwamnan jihar Kogi,...
An yi wa Shugaban ƙasar Brazil, Luiz Inacio Lula da Silva, Tiyatar Ƙwaƙwalwa a daren jiya Litinin don cire wani...
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.