• Leadership Hausa
Monday, January 30, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Wasanni

Barcelona Ta Dawo Cikin Hayyacinta – Cewar Laporta

by Abba Ibrahim Wada
1 week ago
in Wasanni
0
Barcelona Ta Dawo Cikin Hayyacinta – Cewar Laporta

Shugaban gudanarwar kungiyar kwallon kafa ta Barcelona, Juan Laporta, ya bayyana cewa kungiyar ta dawo hayyacin ta kuma zata ci gaba da kawo gyara domin samun nasara a wasannin dake gabanta a yanzu.

Laporta ya bayyana haka ne a kasar Saudiya bayan da kociyan kungiyar, Dabi Harnandez ya lashe kofinsa na farko a matsayinsa na kocin Barcelona bayan ya doke Real Madrid a wasan karshe na kofin Spanish Super Cup.

  • Zaben 2023: Majalisar Dinkin Duniya Da ECOWAS Sun Yi Sabon Gargadi
  • Ban Taba Jin Kunyar Sana’ar Sayar Da Maganin Mata Ba -Sahura Haruna

A wasan da aka buga a Saudiyya, dan was an gaba Gabi, mai shekaru 18 ne ya fara zura kwallon farko a ragar Real Madrid kafin Robert Lewandowski ya ci kwallo ta biyu sannan sai Pedri ya ci wa Barcelona kwallo ta uku kafin Karim Benzema ya farkewa Real madrid kwallo daya.

Barcelona ce ta fi haskakawa a wasan a yayin da Real Madrid na shiga cikin yanayi mara dadi a tsawon lokaci na was an kuma a yanzu haka Barcelona ce a saman teburin gasar La Liga inda ta baiwa Real Madrid tazarar maki uku.

Wannan shi ne wasa na takwas da kungiyoyin biyu suka kara a Spanish Super Cup, inda Real Madrid ta yi nasara a shida wato a (1988, 1990, 1993, 1997, 2012 da kuma 2017) ita kuwa Barcelona ta lashe a 2011 a wasan karshe da ta fuskanci Real Madrid a kofin.

Labarai Masu Nasaba

Benzema Ya Karya Tarihin Raul Gonzalez

Da Gaske Arteta Ya Kawo Gyara A Arsenal?

Tags: BarcelonaKungiyaKwallon KafaLaporta
Previous Post

Amfanin Ganyen ‘Aloe Vera’ Wajen Gyara Jiki

Next Post

Yanzu-yanzu: PDP Ta Bukaci Gaggauta Cafke Tinubu Kan Zargin Safarar Miyagun Kwayoyi

Related

Benzema Ya Karya Tarihin Raul Gonzalez
Wasanni

Benzema Ya Karya Tarihin Raul Gonzalez

2 days ago
Da Gaske Arteta Ya Kawo Gyara A Arsenal?
Wasanni

Da Gaske Arteta Ya Kawo Gyara A Arsenal?

2 days ago
An Yi Gwanjon Rigar Da Pele Ya Buga Kofin Duniya Na Karshe Da Ita
Wasanni

An Yi Gwanjon Rigar Da Pele Ya Buga Kofin Duniya Na Karshe Da Ita

2 days ago
Arsenal Ta Kafa Tarihin Da Bata Taba Kafa Wa Ba
Wasanni

Arsenal Ta Kafa Tarihin Da Bata Taba Kafa Wa Ba

1 week ago
Ba Zan Bar Liverpool Ba Sai Dai A Kore Ni, Cewar Klopp
Wasanni

Ba Zan Bar Liverpool Ba Sai Dai A Kore Ni, Cewar Klopp

1 week ago
Messi Ya Fi Maradona A Argentina –In Ji Kocinsa
Wasanni

Messi Ya Fi Maradona A Argentina –In Ji Kocinsa

1 week ago
Next Post
Yanzu-yanzu: PDP Ta Bukaci Gaggauta Cafke Tinubu Kan Zargin Safarar Miyagun Kwayoyi

Yanzu-yanzu: PDP Ta Bukaci Gaggauta Cafke Tinubu Kan Zargin Safarar Miyagun Kwayoyi

LABARAI MASU NASABA

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Shawo Kan Amfani Da Karfin Tuwo Da Jami’an Tsaro Ke Yi Kan Fararen Hula

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Shawo Kan Amfani Da Karfin Tuwo Da Jami’an Tsaro Ke Yi Kan Fararen Hula

January 30, 2023
Sin: An Samu Karuwar Sayayyar Amfanin Gona Ta Yanar Gizo A 2022 

Sin: An Samu Karuwar Sayayyar Amfanin Gona Ta Yanar Gizo A 2022 

January 30, 2023
Wannan Sabuwar Tashar Jirgin Ruwa Ta Shaida Wani Tunani Mai Muhimmanci

Wannan Sabuwar Tashar Jirgin Ruwa Ta Shaida Wani Tunani Mai Muhimmanci

January 30, 2023
Ban Da Tyre Nichols, Wane Ne mutum Na Gaba Da ’Yan Sandan Amurka Za Su Yi Ajalinsa? 

Ban Da Tyre Nichols, Wane Ne mutum Na Gaba Da ’Yan Sandan Amurka Za Su Yi Ajalinsa? 

January 30, 2023
Gogewar Kasar Sin A Fannonin Ilimi Da Binciken Kimiyya, Abun Karfafa Gwiwa Ne Ga Kasashen Larabawa 

Gogewar Kasar Sin A Fannonin Ilimi Da Binciken Kimiyya, Abun Karfafa Gwiwa Ne Ga Kasashen Larabawa 

January 30, 2023
Babban Kwamatin Ayyuka Na Jam’iyyar PDP Na kasa Ya Gana Da ‘Yan Takarar Gwamna Na Jam’iyyar

‘Yan Majalisar Tarayya 3 Na Jam’iyyar APC Sun Koma Jam’iyyar PDP A Jihar Katsina

January 30, 2023
Kasar Sin Ta Tsawaita Wasu Dabarunta Na Kudi

Kasar Sin Ta Tsawaita Wasu Dabarunta Na Kudi

January 30, 2023
DSS Ta Kama Wasu Ma’aikatan Banki Masu Hada-hadar Sayar Da Sabbin Kudaden Naira

DSS Ta Kama Wasu Ma’aikatan Banki Masu Hada-hadar Sayar Da Sabbin Kudaden Naira

January 30, 2023
Tsohon Firaministan Kenya, Odinga, Ya Iso Nijeriya Don Halartar Taron LEADERSHIP Na 14

Tsohon Firaministan Kenya, Odinga, Ya Iso Nijeriya Don Halartar Taron LEADERSHIP Na 14

January 30, 2023
Jirgin Kasan Kaduna-Abuja Ya Dawo Aikin Jigilar Fasinjojinsa Bayan Hatsarin Da Ya Yi

Jirgin Kasan Kaduna-Abuja Ya Dawo Aikin Jigilar Fasinjojinsa Bayan Hatsarin Da Ya Yi

January 30, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.