Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Bude Makarantu: Gwamnati Na Son Ta Maida ‘Yan Nijeriya Zakaran Gwajin-dafi Ne Kawai –ASUU

by
2 years ago
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Kungiyar malaman jami’o’i ta Nijeriya ASUU, ta sake jaddada cewa, akwai bukatar a ci gaba da yin jinkirin sake bude makarantu a fadin kasar nan.

Kungiyar ta bayyana umarnin da gwamnatin tarayya ta bayar na sake budee makarantu a fadin kasar nan yayin da ake ci gaba da fama da annobar cutar Korona, zai iya jefa rayuwar dalibai cikin hatsari musamman talakawan daga cikinsu.

Shugaban kungiyar ASUU na kasa, Farfesa Bidoun Ogunyemi, ne ya bayyana hakan yayin ganawarshi da manema labarai na gidan Talabijin din Channels a jiya Laraba.

Labarai Masu Nasaba

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

Deborah: Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Bukaci A Zauna Lafiya

Ogunyemi ya ce, ‘Abinda gwamnatin ke kokarin yi a yanzu shi ne ganganci da rayuwar dalibai. Muna son yin gwaji ne da rayuwar ‘ya’yan talakawan kasa, wajen gano girman tasirin barnar da annobar korona za ta yi.’

Ya ci gaba da cewa; Yanzu gwamnati tana nufin a bude makarantu ba tare da an yi feshin magani ba a cikinsu? Gwamnatin da za ta iya yin feshin magani a kan hanyoyi da tinuna da kasuwanni.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Cutar Korona Ta Kashe Kwamishinan Lafiyan Jihar Ondo

Next Post

Kasashe 46 Sun Goyi Bayan Matakan Kasar Sin Na Yaki Da Ta’addanci Da Tsattsauran Ra’ayi A Yankin Xinjiang

Labarai Masu Nasaba

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

by
13 hours ago
0

...

Deborah: Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Bukaci A Zauna Lafiya

Deborah: Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Bukaci A Zauna Lafiya

by
16 hours ago
0

...

Ganduje Ya Umurci Bala Ya Kula Da Ofishin Shugaban Ma’aikata Fadar Gwamnatin Kano

Ganduje Ya Umurci Bala Ya Kula Da Ofishin Shugaban Ma’aikata Fadar Gwamnatin Kano

by
21 hours ago
0

...

Deborah: Matasan Musulmai Ba Su Kona Min Gidana Ba —Bishop Kukah

Deborah: Matasan Musulmai Ba Su Kona Min Gidana Ba —Bishop Kukah

by Abubakar Abba
23 hours ago
0

...

Next Post
Kasashe 46 Sun Goyi Bayan Matakan Kasar Sin Na Yaki Da Ta’addanci Da Tsattsauran Ra’ayi A Yankin Xinjiang

Kasashe 46 Sun Goyi Bayan Matakan Kasar Sin Na Yaki Da Ta’addanci Da Tsattsauran Ra’ayi A Yankin Xinjiang

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: