• English
  • Business News
Saturday, November 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dalilin Da Ya Sa Kungiyar Sarrafa Taki Ta Bukaci Tinubu Ya Yi Bincike A Masana’antar

by Abubakar Abba
2 years ago
Taki

Babban sakataren kungiyar masu sarrafa Takin zamani da rabar da shi  na kasa FEPSAN Mista  Gideon Nagedu ya bukaci  shugaban kasa Ahmed Bola Tinubu da ya yi bincike akan masana’antar samar  da Takin zamani kan yadda ta kasance a shekaru bakwai da suka gabata.

Nagedu a wata hirarsa da manema labarai ya bayyana cewa, abinda muka bukata daga gun gwamnatin shugaba Tinibu shine ya yi bincike akan masana’antar samar  da Takin zamani kan yadda ta kasance a shekaru bakwai da suka gabata.

  • Hajjin Bana: NAHCON Ta Samar Da Biza 73,310, Tare Da Kai Alhazai 46,000 Kasar Saudiyya
  • Zan Yi Aiki A Bayyane Tare Da Shugabannin Majalisa Ta 10 – Tinubu

Sai dai, sakataren ya yi nuni da cewa, idan zamu yiwa tsohuwar gwamnatin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari adalci, gwamnatin ta samar da gagaruwar ci gaba wajen habaka fannin samar da Takin zamani a kasar nan

Ya ci daga da cewa, a lokacin tsohuwar gwamnatin ta Buhari, an samar da Takin zamani da ya karu zuwa tan miliyan 1.6 wanda wannan ne ya kasance na karon farko a kasar nan.

“An samar da Takin zamani da ya karu zuwa tan miliyan 1.6 wanda wannan ne ya kasance na karon farko a kasar nan a lokacin tsohuwar gwamnatin Buhari.”

LABARAI MASU NASABA

Shirin Shugaba Tinubu Na ‘Renewed Hope’ Zai Karfafa Wa Manoma Gwiwa – Oyebanji

An Bukaci Manoma Su Rungumi Tsarin Noma Mai Jure Wa Sauyin Yanayi

Nagedu ya kara da cewa, za ka iya gani da Idonka a karkashin shirin samarr da Takin zamani na fadar shugban kasa a lokacin tsohuwar gwamnatin ta Buhari, an samar da ci gaba matuka.

A cewarsa, a kungiyance, duk irin nasarar da tsohuwar gwamnatin ta Buhari ta samar a fannin aikin noma a kasar nan, muna kira ga shugaba Tinibu da ya dora kan sanar da gwamnatin baya ta samar a fannin.

“Duk irin nasarar da tsohuwar gwamnatin ta Buhari ta samar a fannin aikin noma a kasar nan, muna kira ga shugaba Tinibu da ya dora kan sanar da gwamnatin baya ta samar a fannin.”

Daya bangaren da muka bukatar gwamnatin ta Tinubu ta mayar da hankaili akai Sakataren ya sanar da cewa, muna kira ga Tinubu da ya mayar da hankali wajn bunkasa samar da kudaden musaya na ketare, inda hakan zai kara bai wa habaka fannin na aikin noma.

Ya bayyana cewa, daya bangaren da muka bukatar Tinubu ya mayar da hankali akai shine magance yadda wasu masu sarrafa Takin zamani ke gurbata shi, inda hakan ke janyo wa masu zuba jari a fannin da kuma manoma asara.

A cewarsa, matukara gwamnatin ta kawo karshen wannan matsalar, manoman kasar nan za su samu sukunin yin girbe amfanin gonakan su mai yawa.

“Muna bukatar shugaban kasa Tinubu ya mayar da hankali akai shi ne magance yadda wasu masu sarrafa Takin zamani ke gurbata shi, inda hakan ke janyo wa masu zuba jari a fannin da kuma manoma asara.”

A wani labarain kuwa, Manoman Albasa sunce sun yi asarar sama da Naira biliyan uku a duka shekara saboda rashin sarrafa ta yadda ya dace a cikin kasar nan.

Shugaban kungiyar manoman Albasa da sararrafa ta na kasa Isah Aliyu ya bayyana hakan, inda ya ce, Nijeriya  na noma Albasa metric tan miliyan biyu na Albasa a duk shekara.inda hakan ya kai kimanin kashi 40 a cikin dari na jimlar Alabsar da ake nomawa a kasar.

“Nijeriya na noma Albasa metric tan miliyan biyu na Albasa a duk shekara.inda hakan ya kai kimanin kashi 40 a cikin dari na jimlar Alabsar da ake nomawa a kasar. “

Aliyu wanda ya sanar da hakan a taron kaddamar da kamfanin sarrafa Albasa da Tafarnuwa wanda ya kasance irinsa na farko a jihar Sokoto ya ci gaba da cewa, duk da cewa Nijeriya ta kasance kan gaba wajen noman Albasa da Tafarnuwa a duniya, amma ta kasance tana shigo da amfanin cikin kasar nan saboda rashin kayan da za a sarrafa wadannan amfanin biyu.

“Kasance irinsa na farko a jihar Sokoto ya ci gaba da cewa, duk da cewa Nijeriya ta kasance kan gaba wajen noman Albasa da Tafarnuwa a duniya,  amma ta kasance tana shigo da amfanin cikin kasar nan saboda rashin kayan da za a sarrafa wadannan amfanin biyu.”

Shugaban ya kara da cewa, rashin kayan da za sarrafa amfanin biyu a kasar nan, na ci gaba da zamowa manoman da ke noma su, babban tarnaki.

A cewarsa,”Sama da metric tan miliyan biyu 2 na Albasa ake nomawa a kasar nan a duk shekara,  inda jihar Sokoto ke noma kashi 40 a cikin dari.”

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista
Noma Da Kiwo

Shirin Shugaba Tinubu Na ‘Renewed Hope’ Zai Karfafa Wa Manoma Gwiwa – Oyebanji

November 7, 2025
An Bukaci Manoma Su Rungumi Tsarin Noma Mai Jure Wa Sauyin Yanayi
Noma Da Kiwo

An Bukaci Manoma Su Rungumi Tsarin Noma Mai Jure Wa Sauyin Yanayi

November 7, 2025
Dalilin Gwamnatin Jihar Kuros Riba Na Raba Wa Manoma Taraktoci
Noma Da Kiwo

Dalilin Gwamnatin Jihar Kuros Riba Na Raba Wa Manoma Taraktoci

November 2, 2025
Next Post
Abin Da Ya Sa Manoman Katsina Suka Mayar Da Martani Kan Alkwarin Gwamna Radda

Abin Da Ya Sa Manoman Katsina Suka Mayar Da Martani Kan Alkwarin Gwamna Radda

LABARAI MASU NASABA

Shugaba Tinubu Da Shugaban Ƙasar Saliyo, Sun Yi Ganawar Sirri A Abuja

Shugaba Tinubu Da Shugaban Ƙasar Saliyo, Sun Yi Ganawar Sirri A Abuja

November 8, 2025
Majalisa Na Binciken Kwangilar Titin Naira Biliyan 1.46 Da Aka Yi Watsi Da Shi A Kaduna

Matsalar Tsaro: Yadda Dabarun Uba Sani Suka Mayar Da Tsoro Zuwa Kyakkyawar Fata A Jihar Kaduna

November 8, 2025
Majalisa Ta Ƙaryata Karɓar Dala Miliyan 10 Don Daƙile Tantance Shugaban NERC

Majalisa Ta Ƙaryata Karɓar Dala Miliyan 10 Don Daƙile Tantance Shugaban NERC

November 8, 2025
An Fara Binciken Batan Dan Bautar Kasa A Bayelsa

An Fara Binciken Batan Dan Bautar Kasa A Bayelsa

November 8, 2025
An Damke Mutum 11 Da Ake Zargi Da Kisan Wani Matashi A Bauchi

An Damke Mutum 11 Da Ake Zargi Da Kisan Wani Matashi A Bauchi

November 8, 2025
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista

Shirin Shugaba Tinubu Na ‘Renewed Hope’ Zai Karfafa Wa Manoma Gwiwa – Oyebanji

November 7, 2025
Shugabannin DSS Sun Gana A Kaduna, Sun Tattauna Matsalar Tsaron Arewa Maso Yamma

Shugabannin DSS Sun Gana A Kaduna, Sun Tattauna Matsalar Tsaron Arewa Maso Yamma

November 7, 2025
Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 3.6 Cikin Dari A Watanni 10 Na Farkon Shekarar 2025

Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 3.6 Cikin Dari A Watanni 10 Na Farkon Shekarar 2025

November 7, 2025
An Bukaci Manoma Su Rungumi Tsarin Noma Mai Jure Wa Sauyin Yanayi

An Bukaci Manoma Su Rungumi Tsarin Noma Mai Jure Wa Sauyin Yanayi

November 7, 2025
Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 

Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 

November 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.