• Leadership Hausa
Thursday, November 30, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

DSS Ta Saki Abdulaziz Yari Bayan Tsare Shi

by Sadiq
5 months ago
in Da ɗumi-ɗuminsa, Manyan Labarai
0
DSS Ta Saki Abdulaziz Yari Bayan Tsare Shi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta saki Sanata mai wakiltar Zamfara ta Yamma kuma tsohon gwamnan jihar, Abdulaziz Yari.

Sanata Yari wanda jami’an DSS suka tsare tare da yi masa tambayoyi, an sake shi a daren jiya da misalin karfe 11 na dare, kamar yadda majiyoyi suka ruwaito.

  • Abin Da Ya Sa A Daminar Da Ta Gabata Masara Ta Yi Tsada -Shugaba
  • Rusau: Kungiyoyi Sun Bukaci A Hana Gwamnan Kano Shiga Amurka

Idan za a tuna cewa Yari, wanda ya tsaya takarar shugaban majalisar dattawa, ya ziyarci ofishin hukumar tsaro ta farin kaya DSS a ranar Alhamis kuma an tsare shi.

Ba a san dalilin tsare Sanata Yari da yi masa tambayoyi ba.

Wani babban jami’in tsaro da kuma mai taimaka wa gidan gwamnatin jihar ya bayyana cewa hukumar DSS ta kama Yari a safiyar ranar Alhamis tare da tsare shi.

Labarai Masu Nasaba

NNPP Ta Nemi EU, Amurka Da AU Su Kawo Mata Dauki Kan Zaben Gwamnan Kano

Tinubu Ya Gabatar Da Kudurin Kasafin Kudin 2024 A Gaban Majalisa

An tambaye shi dalilin da ya sa ya yi watsi da kiran wayar da shugaban kasa ya yi masa amma bai bada amsa ba.

Ya fara cece-kuce akan cewa yana da hakki na tsayawa takarar wannan mukami kuma yanke shawara kan harkokin siyasarsa.

“Shugaban yana kokarin rokonsa da ya janye aniyarsa ta ganin ba za a sake komawa irin zamanin Bukola Saraki lokacin da ya zama shugaban majalisar dattawa a 2015 ba.

“Duk mun san cewa bayyanar Saraki a wancan lokacin ita ce kuskure na farko da Shugaba Buhari ya yi, kuma hakan ya gurgunta shekarunsa hudu na farko a kan karagar mulki,” in ji majiyar.

Tags: Abdulaziz YariDSSTsarewa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Bikin Baje Kolin Cinikayya Ya Zama Dandalin Karfafa Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

Next Post

Ruguzau A Kano: Ra’ayin Masu Zabe Ne!

Related

NNPP
Manyan Labarai

NNPP Ta Nemi EU, Amurka Da AU Su Kawo Mata Dauki Kan Zaben Gwamnan Kano

3 hours ago
Tinubu Ya Gabatar Da Kudurin Kasafin Kudin 2024 A Gaban Majalisa
Manyan Labarai

Tinubu Ya Gabatar Da Kudurin Kasafin Kudin 2024 A Gaban Majalisa

13 hours ago
Za Mu Gudanar Da Bincike Kan Kundin Takardun Shari’ar Zaben Gwamnan Kano – NJC
Manyan Labarai

Za Mu Gudanar Da Bincike Kan Kundin Takardun Shari’ar Zaben Gwamnan Kano – NJC

14 hours ago
Wa Suka Fi Cancanta A Nada Ministocin Tinubu?
Manyan Labarai

Yau Tinubu Zai Gabatar Kasafin Kudin 2024

18 hours ago
Sojoji Sun Gargadi Masu Zanga-Zanga A Nasarawa
Manyan Labarai

Sojoji Sun Gargadi Masu Zanga-Zanga A Nasarawa

19 hours ago
Gwamnatin Tarayya Na Kashe Miliyan 3 Kullum Wajen Ciyar da Fursunoni 4,000 – Minista
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Na Kashe Miliyan 3 Kullum Wajen Ciyar da Fursunoni 4,000 – Minista

1 day ago
Next Post
Ruguzau A Kano: Ra’ayin Masu Zabe Ne!

Ruguzau A Kano: Ra’ayin Masu Zabe Ne!

LABARAI MASU NASABA

NNPP

NNPP Ta Nemi EU, Amurka Da AU Su Kawo Mata Dauki Kan Zaben Gwamnan Kano

November 29, 2023
Ya Dace Kasashen Da Suka Ci Gaba Su Cika Alkawuran Da Suka Yi Game Da Sauyin Yanayi

Ministan Wajen Sin Ya Jaddada Shawarar Kafa Kasashe 2 A Matsayin Hanyar Warware Rikicin Falasdinu Da Isra’ila

November 29, 2023
Auto Draft

Ya Dace Kasashen Da Suka Ci Gaba Su Cika Alkawuran Da Suka Yi Game Da Sauyin Yanayi

November 29, 2023
Labarin Zamanintarwa Irin Na Kasar Sin: Kimiyya Na Taimakawa Manoma Fita Daga Kangin Talauci

Labarin Zamanintarwa Irin Na Kasar Sin: Kimiyya Na Taimakawa Manoma Fita Daga Kangin Talauci

November 29, 2023
OECD: Gdpn Sin Zai Karu Da Kashi 5.2 A 2023

OECD: Gdpn Sin Zai Karu Da Kashi 5.2 A 2023

November 29, 2023
Sanatocin Arewacin Nijeriya Sun Matsa Wa Tinubu Lamba Kan Sake Bude Iyakar Nijar

Sanatocin Arewacin Nijeriya Sun Matsa Wa Tinubu Lamba Kan Sake Bude Iyakar Nijar

November 29, 2023
Sin Na Ba Da Gudummawa Wajen Samar Da Abinci Da Tsarin Samar Da Kaya A Duniya

Sin Na Ba Da Gudummawa Wajen Samar Da Abinci Da Tsarin Samar Da Kaya A Duniya

November 29, 2023
An Kammala Aikin Bututun Karkashin Ruwa Na Sabuwar Hanyar Sin Da Ta Ratsa Teku

An Kammala Aikin Bututun Karkashin Ruwa Na Sabuwar Hanyar Sin Da Ta Ratsa Teku

November 29, 2023
Da Dumi-dumi: Kotun Daukaka Kara Ta Ayyana Ranar Yanke Hukunci Kan Kujerar Gwamnan Adamawa

Da Dumi-dumi: Kotun Daukaka Kara Ta Ayyana Ranar Yanke Hukunci Kan Kujerar Gwamnan Adamawa

November 29, 2023
Xi Ya Kai Rangadin Aiki A Birnin Shanghai

Xi Ya Kai Rangadin Aiki A Birnin Shanghai

November 29, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.