• English
  • Business News
Saturday, November 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Fadace-Fadacen Daba A Birnin Kano: Ina Mafita?

by Leadership Hausa
2 years ago
Daba

Rikicin Daba a cikin birnin Kano da wasu gefunan birnin ba sabon abu ba ne, za mu iya cewa abu ne da ya ki ci ya ki cinyewa, wato matsala ce ta shekara da shekaru, wanda sanadiyyar hakan rayukan al’ummomi sun salwanta, kama daga ‘yan ba ruwa na da Dukiyoyi jama’a. A inda a wasu lokutan hatta Hukumomin Tsaro ba su tsira daga farmakin rasa rai ba.

Wannan muguwar dabi’a ta Daba zuwa yanzu dai tana son ta zamo kamar wutar daji duba da yadda kullum take ta samun guraben zama a ciki da kauyukan Kano, duk da hukumomin tsaro suna ta ikirarin magance matsalar, da dai-daikun kungiyoyin sakai.

  • 2023: Manyan Jiragen Ruwa 75,000 Suka Yi Hada-hada A Tashar Lekki
  • Yadda Dangote Ya Raba Tallafin Abinci Na Naira Biliyan 15, Jihar Kano Ta Samu Kaso Mafi Tsoka

Babban Abun tashin hankali shi ne yadda unguwanni da dama za ka ga yadda suke kokarin kafa kungiyoyin Sa-kai dan tunkara ko kuma magance matsalar tsaro daga tushe amma har zuwa yanzu babu wani kyakkyawan sakamako, in muka iy la’akari da yadda Dabar ke kara bunkasa tare da canja salo a Jihar ta Kano da kuma samun guraben zama.

Mafuta: Akwai Bukatar Duk wata unguwa da suke fuskantar irin wannan matsalolin na tsaro da su tashi su yi aiki tuKuru wajen shigo da kowa cikin aikin samar da tsaro Kama daga kan Masu unguwanni, Limamai, Malamai Na Addini da ‘yan takarda da Kungiyoyin Matasa da na dalibai har da dai-dai kun jama’ar unguwa ko yanki. Domin tsaro na kowa ne, duk inda aka rasa tsaro to lallai za a rasa Aminci da walwala a wannan guri. Haka kuma dole sai an rufe Ido tare da tursasa wa dai-daikun mutanen da za su kawo tasgaro a cikin tsarin ta fuskar alakarsu da yaran da suke aikata wannan dabi’u. Haka kuma sai an yaki miyagun kwayoyi tare da saka idanuwa a shagunan sayar da magunguna.

Sannan a yi kokarin ba wa masu sana’a a kan hanyoyin shige da ficen jama’a wani horo da za su na saka idanuwa kan shige da ficen bakin fuska a kowanne yanki, tare da ba da bayanan sirri na faruwar duk wani motsi ko abu wanda zai kai ga barazana da rayuwa ko salwantar Dukiyoyi.

LABARAI MASU NASABA

Jerin Gwarazan Taurarinmu!

Matsalar Tsaro: Janar Irabor Ya Nemi A Sa Dokar Ta-baci A Wasu Sassan Nijeriya

Abun Lura: Dole Yayin Gudanar Da Wannan Aiki Sai An cire
1). Tsoro: Kowa ya ji cewa rai daya yake zai iya badawa wajen tunkarar yaran da suke hana iyaye, kanne, maza da mata da kasuwancin unguwa zaman lafiya, uwa uba gudanar da ibadoji, tare da tunkarar kalubale kan iyayen yaran da za su ki bada hadinkai kasancewar ‘yayansu ne ko kanne ko yayye ke aikata wadannan ayyukan na ta’addanci a unguwanni.
2). Wariya: Wato cewa ni ai bai shafe ni ba sai a bar wa wane da wane.
3). Bangaranci: Ma’ana ai ni ba a yi a yankin da nake ba, to ka sani tsaro na kowa ne.
Allah Ka amintar da Unguwanninmu, da garuruwanmu ka ba mu lafiya da zama lafiya.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Jerin Gwarazan Taurarinmu!
Rahotonni

Jerin Gwarazan Taurarinmu!

November 7, 2025
Mun Dakile Hari A Kano Da Ka Iya Zama Mafi Muni A Tarihin Nijeriya —Irabor
Rahotonni

Matsalar Tsaro: Janar Irabor Ya Nemi A Sa Dokar Ta-baci A Wasu Sassan Nijeriya

October 17, 2025
Masana Sun Bayyana Yadda Za A Magance Ficewar Kamfanoni Da Masana’antu Daga Nijeriya
Rahotonni

Masana Sun Bayyana Yadda Za A Magance Ficewar Kamfanoni Da Masana’antu Daga Nijeriya

October 11, 2025
Next Post
Gwamnatin Tarayya Ta Sa Almajirai Da Yara Fiye Da Miliyan 2 A Karatun Boko

Gwamnatin Tarayya Ta Sa Almajirai Da Yara Fiye Da Miliyan 2 A Karatun Boko

LABARAI MASU NASABA

An Fara Binciken Batan Dan Bautar Kasa A Bayelsa

An Fara Binciken Batan Dan Bautar Kasa A Bayelsa

November 8, 2025
An Damke Mutum 11 Da Ake Zargi Da Kisan Wani Matashi A Bauchi

An Damke Mutum 11 Da Ake Zargi Da Kisan Wani Matashi A Bauchi

November 8, 2025
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista

Shirin Shugaba Tinubu Na ‘Renewed Hope’ Zai Karfafa Wa Manoma Gwiwa – Oyebanji

November 7, 2025
Shugabannin DSS Sun Gana A Kaduna, Sun Tattauna Matsalar Tsaron Arewa Maso Yamma

Shugabannin DSS Sun Gana A Kaduna, Sun Tattauna Matsalar Tsaron Arewa Maso Yamma

November 7, 2025
Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 3.6 Cikin Dari A Watanni 10 Na Farkon Shekarar 2025

Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 3.6 Cikin Dari A Watanni 10 Na Farkon Shekarar 2025

November 7, 2025
An Bukaci Manoma Su Rungumi Tsarin Noma Mai Jure Wa Sauyin Yanayi

An Bukaci Manoma Su Rungumi Tsarin Noma Mai Jure Wa Sauyin Yanayi

November 7, 2025
Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 

Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 

November 7, 2025
Abin Da APC Za Ta Yi Da Rinjayen Kashi Biyu Bisa Uku A Majalisar Tarayya

Abin Da APC Za Ta Yi Da Rinjayen Kashi Biyu Bisa Uku A Majalisar Tarayya

November 7, 2025
An Yi Kira Da A Zurfafa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka Don Bunkasa Masana’antu A Sassan Afirka

An Yi Kira Da A Zurfafa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka Don Bunkasa Masana’antu A Sassan Afirka

November 7, 2025
APC Da Uba Sani Ba Su Lashe Zaben Gwamnan Kaduna Ba -PDP

Yadda PDP Ta Yi Asarar Kudancin Kaduna

November 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.