• English
  • Business News
Thursday, July 3, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Fadace-Fadacen Daba A Birnin Kano: Ina Mafita?

by Leadership Hausa
1 year ago
in Rahotonni
0
Fadace-Fadacen Daba A Birnin Kano: Ina Mafita?
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Rikicin Daba a cikin birnin Kano da wasu gefunan birnin ba sabon abu ba ne, za mu iya cewa abu ne da ya ki ci ya ki cinyewa, wato matsala ce ta shekara da shekaru, wanda sanadiyyar hakan rayukan al’ummomi sun salwanta, kama daga ‘yan ba ruwa na da Dukiyoyi jama’a. A inda a wasu lokutan hatta Hukumomin Tsaro ba su tsira daga farmakin rasa rai ba.

Wannan muguwar dabi’a ta Daba zuwa yanzu dai tana son ta zamo kamar wutar daji duba da yadda kullum take ta samun guraben zama a ciki da kauyukan Kano, duk da hukumomin tsaro suna ta ikirarin magance matsalar, da dai-daikun kungiyoyin sakai.

  • 2023: Manyan Jiragen Ruwa 75,000 Suka Yi Hada-hada A Tashar Lekki
  • Yadda Dangote Ya Raba Tallafin Abinci Na Naira Biliyan 15, Jihar Kano Ta Samu Kaso Mafi Tsoka

Babban Abun tashin hankali shi ne yadda unguwanni da dama za ka ga yadda suke kokarin kafa kungiyoyin Sa-kai dan tunkara ko kuma magance matsalar tsaro daga tushe amma har zuwa yanzu babu wani kyakkyawan sakamako, in muka iy la’akari da yadda Dabar ke kara bunkasa tare da canja salo a Jihar ta Kano da kuma samun guraben zama.

Mafuta: Akwai Bukatar Duk wata unguwa da suke fuskantar irin wannan matsalolin na tsaro da su tashi su yi aiki tuKuru wajen shigo da kowa cikin aikin samar da tsaro Kama daga kan Masu unguwanni, Limamai, Malamai Na Addini da ‘yan takarda da Kungiyoyin Matasa da na dalibai har da dai-dai kun jama’ar unguwa ko yanki. Domin tsaro na kowa ne, duk inda aka rasa tsaro to lallai za a rasa Aminci da walwala a wannan guri. Haka kuma dole sai an rufe Ido tare da tursasa wa dai-daikun mutanen da za su kawo tasgaro a cikin tsarin ta fuskar alakarsu da yaran da suke aikata wannan dabi’u. Haka kuma sai an yaki miyagun kwayoyi tare da saka idanuwa a shagunan sayar da magunguna.

Sannan a yi kokarin ba wa masu sana’a a kan hanyoyin shige da ficen jama’a wani horo da za su na saka idanuwa kan shige da ficen bakin fuska a kowanne yanki, tare da ba da bayanan sirri na faruwar duk wani motsi ko abu wanda zai kai ga barazana da rayuwa ko salwantar Dukiyoyi.

Labarai Masu Nasaba

Sarkakiyar Da Ke Tattare Da Zaben 2027 Da Yadda Za Ta Kaya

2027: An Yi Kira Ga Masu Mulki Da Su Rungumi Tafarkin Inganta Rayuwar Al’umma

Abun Lura: Dole Yayin Gudanar Da Wannan Aiki Sai An cire
1). Tsoro: Kowa ya ji cewa rai daya yake zai iya badawa wajen tunkarar yaran da suke hana iyaye, kanne, maza da mata da kasuwancin unguwa zaman lafiya, uwa uba gudanar da ibadoji, tare da tunkarar kalubale kan iyayen yaran da za su ki bada hadinkai kasancewar ‘yayansu ne ko kanne ko yayye ke aikata wadannan ayyukan na ta’addanci a unguwanni.
2). Wariya: Wato cewa ni ai bai shafe ni ba sai a bar wa wane da wane.
3). Bangaranci: Ma’ana ai ni ba a yi a yankin da nake ba, to ka sani tsaro na kowa ne.
Allah Ka amintar da Unguwanninmu, da garuruwanmu ka ba mu lafiya da zama lafiya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Fiye Da Mutum 120 Sun Makale Cikin Baraguzai Bayan Girgizar Kasar Taiwan

Next Post

Gwamnatin Tarayya Ta Sa Almajirai Da Yara Fiye Da Miliyan 2 A Karatun Boko

Related

jam'iyyu
Rahotonni

Sarkakiyar Da Ke Tattare Da Zaben 2027 Da Yadda Za Ta Kaya

3 weeks ago
Daba
Rahotonni

2027: An Yi Kira Ga Masu Mulki Da Su Rungumi Tafarkin Inganta Rayuwar Al’umma

4 weeks ago
Tsadar Rayuwa: Yadda Al’umma Suka Yi Sallah Cikin Kunci
Rahotonni

Tsadar Rayuwa: Yadda Al’umma Suka Yi Sallah Cikin Kunci

4 weeks ago
Ana Fargabar Boko Haram Ta Kara Mamaye Wasu Kananan Hukumomi A Borno
Rahotonni

Ana Fargabar Boko Haram Ta Kara Mamaye Wasu Kananan Hukumomi A Borno

1 month ago
Kokarin Minista Tuggar Na Mayar Da Hijirar Masana Daga Nijeriya Zuwa Kasashen Waje Alhairi
Rahotonni

Kokarin Minista Tuggar Na Mayar Da Hijirar Masana Daga Nijeriya Zuwa Kasashen Waje Alhairi

1 month ago
Faduwar Jarrabawar JAMB Ta Tayar Da Bukatar Neman Sake Fasalin Hukumar
Rahotonni

Faduwar Jarrabawar JAMB Ta Tayar Da Bukatar Neman Sake Fasalin Hukumar

1 month ago
Next Post
Gwamnatin Tarayya Ta Sa Almajirai Da Yara Fiye Da Miliyan 2 A Karatun Boko

Gwamnatin Tarayya Ta Sa Almajirai Da Yara Fiye Da Miliyan 2 A Karatun Boko

LABARAI MASU NASABA

Kamfanin Simintin Dangote Ya Tallafa Wa Manoma 50 A Benue

Kamfanin Simintin Dangote Ya Tallafa Wa Manoma 50 A Benue

July 3, 2025
Gwamnatin Yobe Ta Rufe Kasuwanni Uku Saboda Fargabar Hare-haren Boko Haram

Gwamnatin Yobe Ta Rufe Kasuwanni Uku Saboda Fargabar Hare-haren Boko Haram

July 3, 2025
Ɗan Wasan Liverpool, Diogo Jota, Ya Mutu A Hatsarin Mota

Ɗan Wasan Liverpool, Diogo Jota, Ya Mutu A Hatsarin Mota

July 3, 2025
Mun Shirya Fuskantar APC Domin Ceto Talakawa – Abubakar Malami

Mun Shirya Fuskantar APC Domin Ceto Talakawa – Abubakar Malami

July 3, 2025
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Ceto Ɗan Ghana, Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 3

July 3, 2025
Buhari Ba Shi Da Lafiya, Amma Yana Samun Sauƙi A Birtaniya — Garba Shehu

Buhari Ba Shi Da Lafiya, Amma Yana Samun Sauƙi A Birtaniya — Garba Shehu

July 3, 2025
Kayayyakin Sin Sun Kara Baiwa Masu Sayayya Na Kasa Da Kasa Damar Samun Zabi

Kayayyakin Sin Sun Kara Baiwa Masu Sayayya Na Kasa Da Kasa Damar Samun Zabi

July 2, 2025
Gwamnatin Kano Ta Haramta Shigo Ƙarafu Daga Arewa maso Gabas

Gwamnatin Kano Ta Haramta Shigo Ƙarafu Daga Arewa maso Gabas

July 2, 2025
Firaministan Sin Zai Halarci Taron Shugabannin Kasashen BRICS Na 17 A Brazil Da Kuma Ziyarar Aiki A Masar

Firaministan Sin Zai Halarci Taron Shugabannin Kasashen BRICS Na 17 A Brazil Da Kuma Ziyarar Aiki A Masar

July 2, 2025
Sin Na Ci Gaba Da Cika Alkawarin Bude Kasuwarta Ga Duniya

Sin Na Ci Gaba Da Cika Alkawarin Bude Kasuwarta Ga Duniya

July 2, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.