• English
  • Business News
Sunday, June 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Fadace-Fadacen Daba A Birnin Kano: Ina Mafita?

by Leadership Hausa
1 year ago
in Rahotonni
0
Fadace-Fadacen Daba A Birnin Kano: Ina Mafita?
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Rikicin Daba a cikin birnin Kano da wasu gefunan birnin ba sabon abu ba ne, za mu iya cewa abu ne da ya ki ci ya ki cinyewa, wato matsala ce ta shekara da shekaru, wanda sanadiyyar hakan rayukan al’ummomi sun salwanta, kama daga ‘yan ba ruwa na da Dukiyoyi jama’a. A inda a wasu lokutan hatta Hukumomin Tsaro ba su tsira daga farmakin rasa rai ba.

Wannan muguwar dabi’a ta Daba zuwa yanzu dai tana son ta zamo kamar wutar daji duba da yadda kullum take ta samun guraben zama a ciki da kauyukan Kano, duk da hukumomin tsaro suna ta ikirarin magance matsalar, da dai-daikun kungiyoyin sakai.

  • 2023: Manyan Jiragen Ruwa 75,000 Suka Yi Hada-hada A Tashar Lekki
  • Yadda Dangote Ya Raba Tallafin Abinci Na Naira Biliyan 15, Jihar Kano Ta Samu Kaso Mafi Tsoka

Babban Abun tashin hankali shi ne yadda unguwanni da dama za ka ga yadda suke kokarin kafa kungiyoyin Sa-kai dan tunkara ko kuma magance matsalar tsaro daga tushe amma har zuwa yanzu babu wani kyakkyawan sakamako, in muka iy la’akari da yadda Dabar ke kara bunkasa tare da canja salo a Jihar ta Kano da kuma samun guraben zama.

Mafuta: Akwai Bukatar Duk wata unguwa da suke fuskantar irin wannan matsalolin na tsaro da su tashi su yi aiki tuKuru wajen shigo da kowa cikin aikin samar da tsaro Kama daga kan Masu unguwanni, Limamai, Malamai Na Addini da ‘yan takarda da Kungiyoyin Matasa da na dalibai har da dai-dai kun jama’ar unguwa ko yanki. Domin tsaro na kowa ne, duk inda aka rasa tsaro to lallai za a rasa Aminci da walwala a wannan guri. Haka kuma dole sai an rufe Ido tare da tursasa wa dai-daikun mutanen da za su kawo tasgaro a cikin tsarin ta fuskar alakarsu da yaran da suke aikata wannan dabi’u. Haka kuma sai an yaki miyagun kwayoyi tare da saka idanuwa a shagunan sayar da magunguna.

Sannan a yi kokarin ba wa masu sana’a a kan hanyoyin shige da ficen jama’a wani horo da za su na saka idanuwa kan shige da ficen bakin fuska a kowanne yanki, tare da ba da bayanan sirri na faruwar duk wani motsi ko abu wanda zai kai ga barazana da rayuwa ko salwantar Dukiyoyi.

Labarai Masu Nasaba

2027: An Yi Kira Ga Masu Mulki Da Su Rungumi Tafarkin Inganta Rayuwar Al’umma

Tsadar Rayuwa: Yadda Al’umma Suka Yi Sallah Cikin Kunci

Abun Lura: Dole Yayin Gudanar Da Wannan Aiki Sai An cire
1). Tsoro: Kowa ya ji cewa rai daya yake zai iya badawa wajen tunkarar yaran da suke hana iyaye, kanne, maza da mata da kasuwancin unguwa zaman lafiya, uwa uba gudanar da ibadoji, tare da tunkarar kalubale kan iyayen yaran da za su ki bada hadinkai kasancewar ‘yayansu ne ko kanne ko yayye ke aikata wadannan ayyukan na ta’addanci a unguwanni.
2). Wariya: Wato cewa ni ai bai shafe ni ba sai a bar wa wane da wane.
3). Bangaranci: Ma’ana ai ni ba a yi a yankin da nake ba, to ka sani tsaro na kowa ne.
Allah Ka amintar da Unguwanninmu, da garuruwanmu ka ba mu lafiya da zama lafiya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Fiye Da Mutum 120 Sun Makale Cikin Baraguzai Bayan Girgizar Kasar Taiwan

Next Post

Gwamnatin Tarayya Ta Sa Almajirai Da Yara Fiye Da Miliyan 2 A Karatun Boko

Related

Daba
Rahotonni

2027: An Yi Kira Ga Masu Mulki Da Su Rungumi Tafarkin Inganta Rayuwar Al’umma

19 hours ago
Tsadar Rayuwa: Yadda Al’umma Suka Yi Sallah Cikin Kunci
Rahotonni

Tsadar Rayuwa: Yadda Al’umma Suka Yi Sallah Cikin Kunci

2 days ago
Ana Fargabar Boko Haram Ta Kara Mamaye Wasu Kananan Hukumomi A Borno
Rahotonni

Ana Fargabar Boko Haram Ta Kara Mamaye Wasu Kananan Hukumomi A Borno

1 week ago
Kokarin Minista Tuggar Na Mayar Da Hijirar Masana Daga Nijeriya Zuwa Kasashen Waje Alhairi
Rahotonni

Kokarin Minista Tuggar Na Mayar Da Hijirar Masana Daga Nijeriya Zuwa Kasashen Waje Alhairi

1 week ago
Faduwar Jarrabawar JAMB Ta Tayar Da Bukatar Neman Sake Fasalin Hukumar
Rahotonni

Faduwar Jarrabawar JAMB Ta Tayar Da Bukatar Neman Sake Fasalin Hukumar

2 weeks ago
Gwamna Umar Namadi Ya Dauki Matakan Kai Jihar Jigawa Babban Matsayi
Rahotonni

Gwamna Umar Namadi Ya Dauki Matakan Kai Jihar Jigawa Babban Matsayi

2 months ago
Next Post
Gwamnatin Tarayya Ta Sa Almajirai Da Yara Fiye Da Miliyan 2 A Karatun Boko

Gwamnatin Tarayya Ta Sa Almajirai Da Yara Fiye Da Miliyan 2 A Karatun Boko

LABARAI MASU NASABA

Yadda Man Bilicin Ke Yi Wa Fatar Mutum Illa

Yadda Man Bilicin Ke Yi Wa Fatar Mutum Illa

June 8, 2025
An Daure ‘Yan Nijeriya Uku Shekaru 15 A Bisa Laifin Zamba A Indiya

An Daure ‘Yan Nijeriya Uku Shekaru 15 A Bisa Laifin Zamba A Indiya

June 8, 2025
Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

June 7, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

An Kama Magidanci A Bauchi Bisa Zargin Lalata Da Agolarsa

June 7, 2025
Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

June 7, 2025
Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

June 7, 2025
Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

June 7, 2025
Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

June 7, 2025
Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

June 7, 2025
Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

June 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.