Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home MANYAN LABARAI

Gwamnatin Tarayya Ta Musanta Biyan Naria Miliyan 800 Don Karbo Daliban Kagara

by Muhammad
February 21, 2021
in MANYAN LABARAI
2 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Rabiu Ali Indabawa,

Gwamnatin Tarayya ta karyata rade-radin da yadawa na cewa ta biya kudin fansar karbo daliban Kwalijin Kagara dake Jihar Neja. A cewarta ba ta biya ba, ba kuma za ta biya kudin fansa ba domin karbo daliban da Malaman Kwalejin Kimiyya ta Gwamnati da ke Kagara a Jihar Neja da’ yan bindiga suka sace ba.

Ministan Yada Labarai da Al’adu, Alhaji Lai Mohammed, shi ya fadi hakan a gidan talabijin na Channels TB mai suna ‘Sunrise Daily’ a ranar Asabar dangane da jita-jitar da ke yaduwa, cewa an saki wadanda aka sace bayan Gwamnatin Tarayya ta biya Naira miliyan 800.

Game da abin da Gwamnatin Tarayya ke yi dangane da lamarin, Lai Mohammed ya ce: “Na kasance a Minna tare da abokan aiki na, Ministocin Cikin Gida da Harkokin’ Yan sanda, IG, da Mashawarcin Tsaron Kasa, a ranar Laraba, don samun bayanai kai tsaye game da sace wadannan yaran makarantar Kagara.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Korona: A Karshe Kaduna Ta Bude Makarantu

Next Post

Jirgin Sojoji Ya Yi Hatsari A Abuja

RelatedPosts

'Yan Adaidaita

An Sasanta Yajin Aikin ’Yan Adaidaita Bayan… Motocin ‘Kano Line’  Sun Koma Jigilar Jakara-Kasuwa

by Muhammad
1 week ago
0

Babu Hanunmu A Ciki Wannan Yaji – Shugaban ’Yan Adaidaita...

Adaidaita

Yajin Aikin Adaidaita: Acaba Ta Dawo A Kano

by Muhammad
1 week ago
0

Ya Jefa Jama’a Cikin Tsaka Mai Wuya Yadda Aka Koma...

Masu Garkuwa

Tattaunawa Da Masu Garkuwa: Yadda Gwamnonin Kaduna Da Neja Suka Raba Gari

by Muhammad
2 weeks ago
0

Shin Sheikh Gumi Ne Ya Raba Tsakani? Daga Nasir S....

Next Post
Jirgin Sojoji Ya Yi Hatsari A Abuja

Jirgin Sojoji Ya Yi Hatsari A Abuja

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version