Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Hakkin Gudanar Da Managartan Ayyuka Na Kan Injiniyoyi, inji Injiniya Magaji

by
2 years ago
in LABARAI
1 min read
Hakkin Gudanar Da Managartan Ayyuka Na Kan Injiniyoyi, inji Injiniya Magaji
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Kwamishinan ayyuka na jihar Kano Injiniya Ma’azu Magaji ya bayyana cewa hakkin gudanar da managartan ayyuka da zasu ciyarsa kasarnan gaba a fannin kere-kere da gine-gine ya ratayane akan Injiniyoyi.

Kwamishinan wanda ya bayyana hakan a yayin gudanar da taron tsofaffin daliban tsangayar koyar da Injiniya ta jami’ar Bayero da aka yi daya daga cikin dakunan taro na jami’ar a ranar Asabar.

Injiniya Ma’azu Magaji Dan sarauniya ya ce, wajibi ne Gwamnatoci a kowane mataki a kasar nan su kara kokari wajen bunkasa karatun aikin injiniya yanda ya kamata da za su kasance suna gudanar da ayyukan kere-kere a kasar nan ba tare da la’akari da dogaro dana kasashen waje ba.

Labarai Masu Nasaba

’Yan Bindigar Da Suka Sace Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Nasarawa Sun Sako Shi

Wani Bene Ya Kuma Ruftawa Ya Danne Mutane A Legas

Ya yi nuni da cewa a matsayinsu na kwararru da suka sami horo za su zauna su gayawa kansu cewa yakamata su tsaya su tabbatar da cewa duk inda suka sami kansu ba za a yi amfani dasu wajen gurgunta rayuwar kasar nan ba da kuma ayyukan da ake ba.

Ma’azu ya ce, hakan zai kawo cigaba sosai mai amfanarwa ga kasa da al’ummarta dasu kansu injiniyoyi

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

DSS Ta Yi Watsi Da Bidiyon Sake Kama Sowore Dake Yawo A Kafafen Sada Sadarwa Na Zamanin

Next Post

An Gudanar Da Maulidin Manzon Allah A Gidan Kabiru Sani Kwangila

Labarai Masu Nasaba

’Yan Bindigar Da Suka Sace Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Nasarawa Sun Sako Shi

’Yan Bindigar Da Suka Sace Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Nasarawa Sun Sako Shi

by Leadership Hausa
53 mins ago
0

...

Wani Bene Ya Kuma Ruftawa Ya Danne Mutane A Legas

Wani Bene Ya Kuma Ruftawa Ya Danne Mutane A Legas

by Leadership Hausa
1 hour ago
0

...

 ‘Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutum 360 Da Sace 1,389 Cikin Watanni 3 A Kaduna

 ‘Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutum 360 Da Sace 1,389 Cikin Watanni 3 A Kaduna

by Muhammad Bashir
2 hours ago
0

...

An Sace Shugaban Karamar Hukumar Nasarawa Tare Da Kashe Dogarinsa

An Sace Shugaban Karamar Hukumar Nasarawa Tare Da Kashe Dogarinsa

by Abubakar Abba
12 hours ago
0

...

Next Post
An Gudanar Da Maulidin Manzon Allah A Gidan Kabiru Sani Kwangila

An Gudanar Da Maulidin Manzon Allah A Gidan Kabiru Sani Kwangila

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: