Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home LABARAI

Hukumar FRSC Ta Jaddada Kudurinta Na Rage Hatsurra A Hanyoyin Nijeriya

by Sulaiman Ibrahim
March 14, 2021
in LABARAI
1 min read
Hukumar FRSC
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Bello Hamza, Abuja

Shugaban hukumar FRSC na yankin jihar Ogun, Mr Joseph Akinsanya, ya yi alkawarin tabbatar da ganin an samu raguwar hatsurra a kan hanyoyin kasar nan.

Akinsanya ya yi wanan alkawarin ne a tattaunawarsa da manema labarai a garin Ifo ta jihar Ogun ranar Juma’a.

Shi dai Mr Joseph Akinsanya, ya karbi aiki ne daga hannun Mr Joshua Ibitimi wanda aka tura aiki jihar Legas shi kuma ya taso ne daga jihar Imo.

Ya kuma yi alkawarin samar da hadin kai da sauran bangarorin jami’an tsaro don samun wannan nasarar.

“Muna da shirin gudanar da shirin gangamin fadakar da kan al’umma a yankin Ifo don ilimantar da al’umma bukatar amfani da hanyoyimu yadda ya kamata don kaucewa asarar rayuka da dukiyoyin al’umma.

“Za kuma mu tabbatar da ana bin ka’idoji da dokokin hanya a manyan hanyoyinmu,” inji shi.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Ban Taba Samun Iyalan Da Suke Nuna Min Kauna Kamar Na Gwamna Ganduje Ba – Hon. Fa’izu Alfundiki

Next Post

Kowane Gauta Ja Ne: Badakalar Makamai Ta Biyu A Nijeriya

RelatedPosts

Kogi

‘Yan Bindiga Sun Sace Ma’aikatan Jinya Biyu A Kaduna, Matafiya 18 A Oyo

by Muhammad
28 mins ago
0

Kwanaki biyu da sace daliban jami'ar Greenfield da ke jihar...

Sace Daliban Jami’a A Kaduna: Yadda ‘Yan Bindiga Suka Shammaci Jami’an Tsaro

Sace Daliban Jami’a A Kaduna: Yadda ‘Yan Bindiga Suka Shammaci Jami’an Tsaro

by Sulaiman Ibrahim
5 hours ago
0

Daga Abubakar Abba, Kaduna A daren ranar Talata da dare...

Gwamnan Gombe Ya Nuna Takaicinsa Kan Masu Gina Gidajen Mai A Unguwanni

Gwamnan Gombe Ya Nuna Takaicinsa Kan Masu Gina Gidajen Mai A Unguwanni

by Sulaiman Ibrahim
5 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Gombe Gwamnan Jihar Gombe, Alhaji Muhammadu...

Next Post
Badakalar Makamai

Kowane Gauta Ja Ne: Badakalar Makamai Ta Biyu A Nijeriya

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version