ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, July 17, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

2024 Hajj: Za A Ƙaddamar Da Tashin Maniyyata Zuwa Saudiyya Karon Farko A Kebbi

by Umar Faruk
2 years ago
Hajj

Gwamnatin Jihar Kebbi ta kaddamar da kwamitin mutane 18 domin shiryawa tare da lura kan fara tura Maniyyata zuwa kasar Saudiyya domin gudanar da aikin hajjin shekarar 2024.

Hukumar Alhazai ta kasa, NAHCON, ta ware filin jirgin kasa da kasa na Sir Ahmadu Bello da ke Birnin Kebbi a karon farko, domin fara jigilar maniyyata zuwa kasar Saudiyya wanda aka shirya gudanarwa a ranar 15 ga watan Mayu, 2024.

  • Mutane 17 Sun Shiga Hannu Kan Hada-hadar Canjin Kudi Ba Bisa Ka’ida Ba A Kano
  • Tinubu Ya Dawo Nijeriya Bayan Shafe Mako Guda A Turai

Da yake gabatar da bikin kaddamar da kwamitin a sansanin Alhazai na Dakta Nasir Idris da ke Birnin Kebbi, Shugaban Kwamitin, Sakataren Gwamnatin Jihar, Alhaji Yakubu Bala Tafidan Yauri, ya gode wa Gwamnan Jihar da ya ba su damar yi wa kasa hidima.

ADVERTISEMENT

Mamba a kwamitin, kuma dan Majalisa mai wakiltar Danko-Wasagu ta Gabas a majalisar dokokin jihar, Muhammad Garba Bena, Wanda ya wakilci sakataren gwamnatin, ya bukaci dukkan mambobin da su jajirce wajen ganin an samu nasarar kaddamar da jirgin Alhazan Nijeriya na farko a jihar Kebbi.

“Gwamnatin tarayya ta mayar da Jihar Kebbi a matsayin wani babban dandali na aikin Hajjin bana, dole ne mu hada karfi da karfe don yin aiki tukuru wajen ganin mun tabbatar da amincewar da hukumomin tarayya suka yi mana.” Inji shi.

LABARAI MASU NASABA

Mata Manoma Sun Gina Gada, Rijiyar Burtsatse A Danbare, Kano

An Ceto Wasu Mutane Huɗu Da Aka Sace A Kogi

A nasa jawabin, Shugaban Hukumar Jin Dadin Alhazai ta Jihar Kebbi, Alhaji Faruq Aliyu Yaro Enabo, ya gode wa Gwamna Nasir Idris bisa yadda ya bai wa kwamitin tallafi da kuma kayan aiki don samun nasarar gudanar da jigilar Maniyyatan daga filin jirgin saman Sir Ahmadu Bello International Airport da ke Birnin Kebbi.

Hajj
Umar Faruk
+ postsBio
  • Umar Faruk
    https://hausa.leadership.ng/author/umar-faruk/
    Gwamnonin APC Na Ganawar Sirri A Birnin Kebbi
  • Umar Faruk
    https://hausa.leadership.ng/author/umar-faruk/
    Sace ‘Yan Makarantar Mata Ta Kebbi: Abubuwan Da Ba A Fada Ba
  • Umar Faruk
    https://hausa.leadership.ng/author/umar-faruk/
    Lakurawa Sun Hallaka Jami’in Kwastam A Jihar Kebbi
  • Umar Faruk
    https://hausa.leadership.ng/author/umar-faruk/
    Gwamnan Kebbi Ya Dakatar da Kwamishinan Ma’aikatar Lafiya Biyo Bayan Sakaci A Aiki

MASU ALAKA

Mata Manoma Sun Gina Gada, Rijiyar Burtsatse A Danbare, Kano
Labarai

Mata Manoma Sun Gina Gada, Rijiyar Burtsatse A Danbare, Kano

July 17, 2026
An Ceto Wasu Mutane Huɗu Da Aka Sace A Kogi
Labarai

An Ceto Wasu Mutane Huɗu Da Aka Sace A Kogi

July 17, 2026
Yunkurin Dauda Lawal Na Bunkasa Bangaren Ma’adanan Jihar Zamfara
Rahotonni

Yunkurin Dauda Lawal Na Bunkasa Bangaren Ma’adanan Jihar Zamfara

July 17, 2026
Next Post
Matsayar Sin Da Faransa Ta Bayyana Lamirin Bil Adama Na Kare Adalci

Matsayar Sin Da Faransa Ta Bayyana Lamirin Bil Adama Na Kare Adalci

LABARAI MASU NASABA

Mata Manoma Sun Gina Gada, Rijiyar Burtsatse A Danbare, Kano

Mata Manoma Sun Gina Gada, Rijiyar Burtsatse A Danbare, Kano

July 17, 2026
Yadda NDLEA Ke Fatattakar Dillalan Miyagun Kwayoyi Na Kudancin Amurka

Yadda NDLEA Ke Fatattakar Dillalan Miyagun Kwayoyi Na Kudancin Amurka

July 17, 2026
Gwamnan Da Bai Taba Samun Mulkin Jihar Kano Ba

Gwamnan Da Bai Taba Samun Mulkin Jihar Kano Ba

July 17, 2026
An Ceto Wasu Mutane Huɗu Da Aka Sace A Kogi

An Ceto Wasu Mutane Huɗu Da Aka Sace A Kogi

July 17, 2026
NPA Ta Tara Kudin Shiga Naira Biliyan 758.2 A 2024

Dalilin Da Ya Sa Kungiyar NCTR Ta Jinjina Wa Shugaban NPA

July 17, 2026
Yunkurin Dauda Lawal Na Bunkasa Bangaren Ma’adanan Jihar Zamfara

Yunkurin Dauda Lawal Na Bunkasa Bangaren Ma’adanan Jihar Zamfara

July 17, 2026
Gbajabiamila Ya Maka Daraktan Bogi Na PFIPC Kotu, Ya Nemi Diyyar Biliyan 15

Gbajabiamila Ya Maka Daraktan Bogi Na PFIPC Kotu, Ya Nemi Diyyar Biliyan 15

July 17, 2026
Bayan Ceto Daliban Oyo: Kallo Ya Koma Borno Da Yobe

Bayan Ceto Daliban Oyo: Kallo Ya Koma Borno Da Yobe

July 17, 2026
Batun Yawan Bashin Da Nijeriya Ke Ciyowa Daga Ketare

Batun Yawan Bashin Da Nijeriya Ke Ciyowa Daga Ketare

July 17, 2026
Pew: Sin Ta fi Amurka Samun Amincewar Al’ummun Duniya

Pew: Sin Ta fi Amurka Samun Amincewar Al’ummun Duniya

July 16, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.