ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, July 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ina Fatan Na Kammala Mulki Lafiya Na Koma Katsina – Buhari

by Sadiq
4 years ago
Mulki

Shugaban kasa Muhammadu, Buhari ya ce zai yi amfani da sauran watanni hudun da suka rage masa a matsayin shugaban kasa don jajircewa kafin ya mika mulki.

Ya yi wannan alkawarin ne a ranar Litinin a Damaturu yayin da yake jawabi a fadar Sarkin Damaturu, Hashimi II El-Kanemi.

  • Xi Ya Jaddada Muhimmancin Karfafa Cikakkun Managartan Akidun Gudanar Da Jami’iyyar Kwaminis Ta Kasar Sin
  • An Tabbatar Da Bacewar Fasinjoji 31 Bayan Kai Hari Kan Jirgin Kasa A Jihar Edo

Da yake tsokaci kan harkae tsaro, Buhari ya bukaci ‘yan Nijeriya da su kara samun yakini duba da yadda jami’an tsaro ke samun nasarar yaki da ta’addanci a Nijeriya.

ADVERTISEMENT

“A sauran watanni hudu da ya rage min a matsayina na shugaban kasa, zan ci gaba da dagewa kuma ina fatan na yi ritaya cikin kwanciyar hankali,” in ji shi.

Shugaban ya kuma bayyana cewa gwamnati ta dukufa wajen kare hakkin yaran Nijeriya kan samun ilimi musamman wadanda Boko Haram ta raba da gidajensu.

LABARAI MASU NASABA

Sana’ar Kilishi:Yadda Ta Bunkasa Daga Jihar Katsina Zuwa Wasu Sassan Nijeriya

Batun Yawan Bashin Da Nijeriya Ke Ciyowa Daga Ketare

Ya ce, ”Mun sha fama da yawa a kasar nan, amma zan yi kira gare ku da ku dage da kuma tabbatar da cewa ba ku bari wani ya sake wargaza mu ba”.

Ya nuna jin dadinsa da dawowar zaman lafiya a Jihar Yobe da kuma Arewa maso Gabashin Nijeriya.

Ya danganta wannan zaman lafiya da hazakar gwamna Mai Mala Buni na Jihar Yobe da takwaransa na Jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum.

A cewar Buhari, shugabannin biyu, sun jajirce wajen sake gina makarantu, cibiyoyin lafiya da cibiyoyin da bata-gari suka lalata.

Idan dai za a iya tunawa Buhari a ‘yan kwanakin nan ya yi fatan kammala shugabancin kasar nan domin zai yi nisa da Abuja da kuma sha’anin mulki.

Ya kuma bayyana cewa zai koma jiharsa ta Katsina wadda ke kan iyaka da Jamhuriyar Chadi domin ci gaba da rayuwa.

MASU ALAKA

Sana’ar Kilishi:Yadda Ta Bunkasa Daga Jihar Katsina Zuwa Wasu Sassan Nijeriya
Manyan Labarai

Sana’ar Kilishi:Yadda Ta Bunkasa Daga Jihar Katsina Zuwa Wasu Sassan Nijeriya

July 24, 2026
Batun Yawan Bashin Da Nijeriya Ke Ciyowa Daga Ketare
Manyan Labarai

Batun Yawan Bashin Da Nijeriya Ke Ciyowa Daga Ketare

July 24, 2026
Wasikar Trump Ba Za Ta Taimaki Tinubu Ya Lashe Zaɓen 2027 Ba – ADC
Manyan Labarai

Wasikar Trump Ba Za Ta Taimaki Tinubu Ya Lashe Zaɓen 2027 Ba – ADC

July 23, 2026
Next Post
Tsohon Gwamnan Adamawa, Bindow Ya Sauya Sheka Daga APC Zuwa PDP

Tsohon Gwamnan Adamawa, Bindow Ya Sauya Sheka Daga APC Zuwa PDP

LABARAI MASU NASABA

An Karrama Masana Ilimin Lissafi Na Kasar Sin Da Lambobin Yabo Na Fields Medal

An Karrama Masana Ilimin Lissafi Na Kasar Sin Da Lambobin Yabo Na Fields Medal

July 24, 2026
Ta Da Zaune Tsaye Da Philippines Ta Yi A Teku Ba Zai Lalata Dangantakar Hadin Gwiwar Sin Da ASEAN Ba

Ta Da Zaune Tsaye Da Philippines Ta Yi A Teku Ba Zai Lalata Dangantakar Hadin Gwiwar Sin Da ASEAN Ba

July 24, 2026
Jadawalin INEC:Kotun Daukaka Kara Ta Kassara Fatan Jam’iyyu Da ‘Yan Siyasa

Jadawalin INEC:Kotun Daukaka Kara Ta Kassara Fatan Jam’iyyu Da ‘Yan Siyasa

July 24, 2026
An Zartas Da Sanarwar Chengdu A Taron Ministocin Kungiyar APEC Kan Harkar Raya Fasahohin Dijital Da AI

An Zartas Da Sanarwar Chengdu A Taron Ministocin Kungiyar APEC Kan Harkar Raya Fasahohin Dijital Da AI

July 24, 2026
NNPP Za Ta Kwace Mulki A Jihar Imo – Kwankwaso

Jam’iyyar NDC Ta Shirya Tsaf Domin Kafa Gwamnati A 2027 —Kwankwaso

July 24, 2026
Sin Ta Kara Kamfanoni 14 Na Tarayyar Turai Cikin Jerin Wadanda Aka Hana Fitar Masu Da Kaya

Sin Ta Kara Kamfanoni 14 Na Tarayyar Turai Cikin Jerin Wadanda Aka Hana Fitar Masu Da Kaya

July 24, 2026
Kashim Shettima Ya Mayar Da Martani Kan Tsadar Rayuwa

Kyamar Baki: Shettima Ya Ja Kunnen Gwamnatin Afirka Ta Kudu

July 24, 2026
Yadda Kasar Sin Ta Samar Da Ci Gaba Na Bai Daya

Yadda Kasar Sin Ta Samar Da Ci Gaba Na Bai Daya

July 24, 2026
Hatsin Da Kasar Sin Ta Girbe Da Lokacin Zafin Bana Ya Zarce Tan Miliyan 150

Hatsin Da Kasar Sin Ta Girbe Da Lokacin Zafin Bana Ya Zarce Tan Miliyan 150

July 24, 2026
Wani Dalilin Da Ya Sa Al’Ummar Afirka Ke Kaunar Kasar Sin Shi Ne Yadda Take Kokarin Zuba Musu Jari

Wani Dalilin Da Ya Sa Al’Ummar Afirka Ke Kaunar Kasar Sin Shi Ne Yadda Take Kokarin Zuba Musu Jari

July 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.