ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 17, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ina Fatan Na Kammala Mulki Lafiya Na Koma Katsina – Buhari

by Sadiq
3 years ago
Mulki

Shugaban kasa Muhammadu, Buhari ya ce zai yi amfani da sauran watanni hudun da suka rage masa a matsayin shugaban kasa don jajircewa kafin ya mika mulki.

Ya yi wannan alkawarin ne a ranar Litinin a Damaturu yayin da yake jawabi a fadar Sarkin Damaturu, Hashimi II El-Kanemi.

  • Xi Ya Jaddada Muhimmancin Karfafa Cikakkun Managartan Akidun Gudanar Da Jami’iyyar Kwaminis Ta Kasar Sin
  • An Tabbatar Da Bacewar Fasinjoji 31 Bayan Kai Hari Kan Jirgin Kasa A Jihar Edo

Da yake tsokaci kan harkae tsaro, Buhari ya bukaci ‘yan Nijeriya da su kara samun yakini duba da yadda jami’an tsaro ke samun nasarar yaki da ta’addanci a Nijeriya.

ADVERTISEMENT

“A sauran watanni hudu da ya rage min a matsayina na shugaban kasa, zan ci gaba da dagewa kuma ina fatan na yi ritaya cikin kwanciyar hankali,” in ji shi.

Shugaban ya kuma bayyana cewa gwamnati ta dukufa wajen kare hakkin yaran Nijeriya kan samun ilimi musamman wadanda Boko Haram ta raba da gidajensu.

LABARAI MASU NASABA

Mata Ta Hallaka Mijinta Da Wuƙa Watanni Biyu Bayan Aure A Kano

Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Dakatar Da INEC Game Da Soke Rajistar ADC Da Wasu Jam’iyyu

Ya ce, ”Mun sha fama da yawa a kasar nan, amma zan yi kira gare ku da ku dage da kuma tabbatar da cewa ba ku bari wani ya sake wargaza mu ba”.

Ya nuna jin dadinsa da dawowar zaman lafiya a Jihar Yobe da kuma Arewa maso Gabashin Nijeriya.

Ya danganta wannan zaman lafiya da hazakar gwamna Mai Mala Buni na Jihar Yobe da takwaransa na Jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum.

A cewar Buhari, shugabannin biyu, sun jajirce wajen sake gina makarantu, cibiyoyin lafiya da cibiyoyin da bata-gari suka lalata.

Idan dai za a iya tunawa Buhari a ‘yan kwanakin nan ya yi fatan kammala shugabancin kasar nan domin zai yi nisa da Abuja da kuma sha’anin mulki.

Ya kuma bayyana cewa zai koma jiharsa ta Katsina wadda ke kan iyaka da Jamhuriyar Chadi domin ci gaba da rayuwa.

MASU ALAKA

‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi
Manyan Labarai

Mata Ta Hallaka Mijinta Da Wuƙa Watanni Biyu Bayan Aure A Kano

June 17, 2026
Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Dakatar Da INEC Game Da Soke Rajistar ADC Da Wasu Jam’iyyu
Manyan Labarai

Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Dakatar Da INEC Game Da Soke Rajistar ADC Da Wasu Jam’iyyu

June 16, 2026
Tinubu Ya Kaddamar Da Katafaren Gidajen Alƙalan Kotun Ɗaukaka Ƙara A Abuja
Manyan Labarai

Tinubu Ya Kaddamar Da Katafaren Gidajen Alƙalan Kotun Ɗaukaka Ƙara A Abuja

June 16, 2026
Next Post
Tsohon Gwamnan Adamawa, Bindow Ya Sauya Sheka Daga APC Zuwa PDP

Tsohon Gwamnan Adamawa, Bindow Ya Sauya Sheka Daga APC Zuwa PDP

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Ceto Sauran Mutane 4 Da Aka Sace Tare Da Marigayi Janar Rabe A Katsina

Sojoji Sun Ceto Sauran Mutane 4 Da Aka Sace Tare Da Marigayi Janar Rabe A Katsina

June 17, 2026
Lionel Messi: Mutum Ko Aljan

Lionel Messi: Mutum Ko Aljan

June 17, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

June 17, 2026
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

Mata Ta Hallaka Mijinta Da Wuƙa Watanni Biyu Bayan Aure A Kano

June 17, 2026
An Kaddamar Da Wani Kwas Na Horar Da Kwararru Kan Killace Kananan Makamai Na Sin Da MDD Da Afirka 

An Kaddamar Da Wani Kwas Na Horar Da Kwararru Kan Killace Kananan Makamai Na Sin Da MDD Da Afirka

June 17, 2026
An Kaddamar Da Wani Kwas Na Horar Da Kwararru Kan Killace Kananan Makamai Na Sin Da MDD Da Afirka 

An Kaddamar Da Wani Kwas Na Horar Da Kwararru Kan Killace Kananan Makamai Na Sin Da MDD Da Afirka 

June 17, 2026
Mataimakin Firaministan Sin Zai Halarci Babban Taron Shugabanni Game Da Barkewar Cutar Ebola

Mataimakin Firaministan Sin Zai Halarci Babban Taron Shugabanni Game Da Barkewar Cutar Ebola

June 16, 2026
Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Dakatar Da INEC Game Da Soke Rajistar ADC Da Wasu Jam’iyyu

Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Dakatar Da INEC Game Da Soke Rajistar ADC Da Wasu Jam’iyyu

June 16, 2026
Tattalin Arzikin Sin Ya Tafiya Cikin Kwanciyar Hankali

Tattalin Arzikin Sin Ya Tafiya Cikin Kwanciyar Hankali

June 16, 2026
Gaza

Farashin Mai Ya Faɗi Ƙasa Da Dala 80 Bayan cimma Yarjejeniyar Amurka Da Iran

June 16, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.