• English
  • Business News
Friday, September 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jamus Za Ta Zuba Jari A Harkar Noma, Kasuwanci Da Lantarki A Jihar Inugu

by Sulaiman and Bello Hamza
1 year ago
in Tattalin Arziki
0
Jamus Za Ta Zuba Jari A Harkar Noma, Kasuwanci Da Lantarki A Jihar Inugu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnatin kasar Jamus ta bayyana aniyarta ta karfafa dangantakar tattalin arzki da gwamati da kuma al’ummar Jihar Inugu, musamman a bangaren harkar gona, lantarki kasuwanci da zuba jari.

 

Ta kuma ce, ta zabi Jihar Inugu ne a matsayin wurare uku da za ta mayar da hankalin ta don zuba jari da gudanar da harkokin kasuwanci a yankin kudancin kasar nan saboda yaddd ta lura da harkokin kasuwanci da zuba jari ke tafiya a karkashin gwamnan jihar Dakta Peter Mbah.

  • Kudaden ‘Yan Majalisa: Wa Za A Gaskata Tsakanin Hukumar Albashi Da Kawu Sumaila?
  • Jihohi Sun Kashe Naira Biliyan 139.92 Wajen Biyan Bashin Kasashen Ketare A Wata 6

Jakadan kasar Jamus a Nijeriya, Weert Börner, ya bayyana haka yayin da ya jagoranci tawagar ‘yan kasuwa da kwararrun kasar a ziyarar da suka kai wa Gwamna Peter Mbah a garin Inugu.

 

Labarai Masu Nasaba

NPA Ta Fara Aiki Da Sabon Tsarin ETO A Tashar Apapa

Kungiyoyi Da Abokan Arziki Na Ci Gaba Da Taya Dantsoho Murna

Börner ya kuma ce, ziyarar ta kasance ci gaba ne daga tattaunawar da bangarorin suka yi a garin Legas a shekarar 2023, inda aka nemi a kara samar da hadin gwiwa domin bunkasa zumuncin da ke tsakanin bangarorin biyu.

 

“Na yi murnar kasancewa a Inugu domin zurfafa tattaunawarmu, na yi murnar kasacewar cikin tawagar mu a kwai wakilin cibiyar masa’anantun mu (DHK Deutsche Handels Kompetenz), da manyan kamfanoni da suka dade suna harkokin ci gaba a Nijeriya, kamar GIZ da Siemens Energy.

 

“Mun samu labarai daga kafafen sadarwa na Nijeriya wadanda ke nuna cewa, Jihar Inugu ta samar da yanayi mai inganci na zuba jari ga ‘yan kasuwan ciki da kasashen waje.

 

“Gwamnatin Jamus ta yanke shawarar mayar da hankali ga wasu jihohi na musamman a fadin Nijeriya, jihohin sun kuma hada da Ogun, Abia, da Jihar Inugu, a kan haka muka zo nan yau domin tabbatar da wannan shawarar,” in ji Jakadan.

 

A nasa jawabin, Gwamnan Jihar Inugu, Peter Mbah ya mika godiyarsa ga tawagar kasa Jamus a kan yadda suka zabi jihar sa don gudanar da wannan harkokin bunkasa kasa. Ya yi alkawarin bayar da dukkan goyon baya da suka kamata don samun nasarar da ake bukata, ya kuma ce, dukkan bangarorin za su amfana da huldar da za su a tsakanin su a harkar gona, wutar lantar, kasuwanci wanda hakan zai taimaka wajen samar wa da matasan jihar ayyukan yi.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: EUKasuwanciZuba Jari
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kasar Sin Ta Zayyana Wasu Muhimman Ayyukan Kare Muhalli

Next Post

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kungiyar Houthis Ta Girmama Hakkin Zirga-zirga A Tekun Maliya

Related

Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina
Tattalin Arziki

NPA Ta Fara Aiki Da Sabon Tsarin ETO A Tashar Apapa

5 days ago
A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho
Tattalin Arziki

Kungiyoyi Da Abokan Arziki Na Ci Gaba Da Taya Dantsoho Murna

2 weeks ago
tallafi
Tattalin Arziki

Kudaden Ajiya Na Asusun Nijeriya Ya Karu Zuwa Dala Biliyan 41

3 weeks ago
A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho
Tattalin Arziki

A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho

3 weeks ago
Dangote Zai Gina Kamfanin Taki A Habasha Kan Dala Biliyan $2.5
Tattalin Arziki

Dangote Zai Gina Kamfanin Taki A Habasha Kan Dala Biliyan $2.5

3 weeks ago
NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya
Tattalin Arziki

NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya

4 weeks ago
Next Post
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kungiyar Houthis Ta Girmama Hakkin Zirga-zirga A Tekun Maliya

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kungiyar Houthis Ta Girmama Hakkin Zirga-zirga A Tekun Maliya

LABARAI MASU NASABA

Dokar Hana Ƙara Kuɗin Makaranta A Kaduna: Alheri Ce Ko Barazana Ga Makarantu Masu Zaman Kansu?

Dokar Hana Ƙara Kuɗin Makaranta A Kaduna: Alheri Ce Ko Barazana Ga Makarantu Masu Zaman Kansu?

September 19, 2025
Tinubu Ya Ziyarci Iyalan Buhari A Jihar Kaduna

Tinubu Ya Ziyarci Iyalan Buhari A Jihar Kaduna

September 19, 2025
Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Game Da Bunkasa Ci Gaban Mata

Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Game Da Bunkasa Ci Gaban Mata

September 19, 2025
Ofishin Yada Labarai Na Majalisar Gudanarwar Kasar Sin Ya Fitar Da Takardar Bayani Mai Taken “Nasarar Aiwatar Da Manufar JKS A Xinjiang A Sabon Zamani”

Ofishin Yada Labarai Na Majalisar Gudanarwar Kasar Sin Ya Fitar Da Takardar Bayani Mai Taken “Nasarar Aiwatar Da Manufar JKS A Xinjiang A Sabon Zamani”

September 19, 2025
Zuba jari

Tarihin Ahmadu Bello Sardaunan Sakkwato Firimiyan Arewa

September 19, 2025
Xi Jinping Ya Aika Wasikar Taya Murnar Cika Shekaru 100 Da Kafuwar Jam’iyyar Zhigong Ta Sin

Xi Jinping Ya Aika Wasikar Taya Murnar Cika Shekaru 100 Da Kafuwar Jam’iyyar Zhigong Ta Sin

September 19, 2025
An Dakatar Da Shugabannin Makarantun Sakandire 6 A Sakkwato Kan Rashin Bin Dokokin Aiki

An Dakatar Da Shugabannin Makarantun Sakandire 6 A Sakkwato Kan Rashin Bin Dokokin Aiki

September 19, 2025
Wata Mata Ta Ƙona Al’aurar Ƙaramar Yarinya A Bauchi

Wata Mata Ta Ƙona Al’aurar Ƙaramar Yarinya A Bauchi

September 19, 2025
Zuba jari

Murnar Maulidin Cikar Manzon Allah (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa (2)

September 19, 2025
Maulud 1,500: Yadda Zawiyar Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Ta Yi Maulidin Takutaha A Kaduna 

Maulud 1,500: Yadda Zawiyar Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Ta Yi Maulidin Takutaha A Kaduna 

September 19, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.