Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Jihar Kogi Ta Bayar Da Hutu Saboda Dawowar Shugaba Buhari

by Tayo Adelaja
August 21, 2017
in LABARAI, MANYAN LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Gwamnan Jihar Kogi Yahaya Bello, yace, gwamnatin Jihar ta bayar da hutun kwana daya na yau Litinin 21 ga Agusta, don yin addu’o’i da murnar dawowar shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari gida, bayan shafe kwana 103 yana jinya a birnin Landan.

A cikin sanarwar da Babban mai taimakawa gwamnan jihar Kogi kan kafofin yada labarai Kingsley Fanwo ya fitar yace, an ayyana ranar litinin a matsayin ranar hutu saboda murnar dawowar shugaban kasar.

samndaads

Gwamna Yahaya, ya bukaci ‘yan jihar da suyi amfani da ranar don yi wa Shugaban Kasar addu’a na samun nasarar ayyukan alkhairi da ya yi wa ‘yan kasar alkawari, kuma ya godewa ‘yan jihar yayin tarbar shugaba Buhari da suka yi Abuja.

SendShareTweetShare
Previous Post

Shugaba Buhari Ya Koma Bakin Aiki

Next Post

Hajj 2017: Gobara Ta Tashi A Wani Otal A Makka

RelatedPosts

Za A Kulle Duk Layin Da Ba A Yi Rijistarsa Da Katin Dan Kasa Ba Ranar 9 Ga Fabrairu

Za A Kulle Duk Layin Da Ba A Yi Rijistarsa Da Katin Dan Kasa Ba Ranar 9 Ga Fabrairu

by Sulaiman Ibrahim
9 hours ago
0

Gwamnatin Tarayya ta kara wa’adin da aka diba wa ’yan...

Sayar Da Kadarorin Gwamnati Zai Taimaki ‘Yan Nijeriya, Inji Minista

Sayar Da Kadarorin Gwamnati Zai Taimaki ‘Yan Nijeriya, Inji Minista

by Sulaiman Ibrahim
10 hours ago
0

Ministar Kudi, Zainab Ahmed, ayau Juma’a, ta ce shirin Gwamnatin...

Kawuna

Kawuna Ya Turo Ni Kano Don Yin Garkuwa Da Mutane, In Ji Maryam  

by Muhammad
14 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Maryam Muhammad, wadda ta shahara wajen...

Next Post

Hajj 2017: Gobara Ta Tashi A Wani Otal A Makka

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version