Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home KASASHEN WAJE

Kasuwancin ’Yan Nijeriya Na Bunkasa A Afirka Ta Kudu

by Tayo Adelaja
September 16, 2017
in KASASHEN WAJE
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Shugaban ‘yan Nijeriya mazauna yankin Arewa maso yamma na Afirka ta Kudu Mista Chicaodili Nwanedone, ya bayyana cewa, ‘yan Nijeriya masu harkokin kasuwanci a kasar Africa ta kudu na matukar samun ci gaba a harkokinsu na kasuwanci. Shugaban ya yi wannan bayani a zantawarsa da manema labarai a garin Rustenburg, da ke kasar Afirka ta kudu. Ya kuma kara da cewa, ‘yan Nijeriya da dama na gudanar da harkokin karatu a jami’o’i, wasu kuma na aiki a asibitocin yankin.

Nwanedone ya ci gaba da cewa, ‘yan Nijeria sun mallaki kamfanoni fiye da 30 da ke gudanar da hadahadar sayar da motoci da sayar da abinci da gyaran motoci da yin kujeru da sauransu, hakan kuma yana taimaka wa na samar da ayyukan yi ga matasan kasarnan da ke hijira zuwa Afirka ta Kudu dama ‘yan kasar.

Daga nan sai ya kara da cewa, kungiyarsu na taimaka wa ‘yan Nijeriya da shawarwarin irin harkokin da suka dace su yi a kasar, da kuma yadda za su kauce wa fada rikici da mahukuntar kasar.

A karshe, ya shawarci ‘yan Nijeria masu niyyar shiga kasar Afrika ta Kudu da su tabbatar suna da cikakkiyar takardar izini da sana’ar yi, “yin haka zai taimaka wajen kare musu mutunci da tsangwama daga hukumonin kasar” in ji shi. Ya kuma mika godiyarsa ga hukumomin kasar game da hadin kan da suke samu  yayin gudanar da harkokinsu.

SendShareTweetShare
Previous Post

’Yan Kasuwar Nijar 50 Sun Bace A Cikin Kogi

Next Post

ISIS Ta Hallaka Mutane 74 A Iraki

RelatedPosts

Mijin Sarauniya Elizabeth Ta Ingila Ya Mutu

Mijin Sarauniya Elizabeth Ta Ingila Ya Mutu

by Muhammad
5 days ago
0

Rahotanni daga Fadar Buckingham ta kasar Ingila sun tabbatar da...

Nijer

Matan Nijer Sun Dage Kan ‘Yancinsu Bayan Kotu Ta Sako Wasu Shugabanninsu

by Muhammad
4 weeks ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Hukumomi a jamhuriyar Nijer sun sako...

Magufuli

Muhimman Abubuwa Goma Game Da Tsohon Shugaban Tanzaniya John Magufuli

by Muhammad
4 weeks ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Al'ummar kasar Tanzania suna zaman makokin...

Next Post

ISIS Ta Hallaka Mutane 74 A Iraki

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version