• English
  • Business News
Tuesday, August 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kisan Lauya: Gwamnan Legas Ya Gana Da Sufeton ‘Yansanda

by Sadiq
3 years ago
in Labarai
0
Kisan Lauya: Gwamnan Legas Ya Gana Da Sufeton ‘Yansanda
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Babban sufeton ‘yansandan Nijeriya, Usman Baba, ya gana da gwamnan Jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu, a hedikwatar rundunar da ke Abuja, inda suka tattauna, kan hanyoyin da za a bi domin yi wa lauyar da wani jami’in dan sanda ya kashe a Legas.

LEADERSHIP ta rawaito cewar gwamnan Jihar Legas ya yi alkawarin bai wa ‘yansanda goyon baya wajen ganin an yi adalci a cikin shari’o’in da ke kass kuma hada kai da ‘yan sanda kan shirye-shiryen bayar da shawarwari don ilimantar da ‘yan kasa kan fahimta da mutunta dokokin kasar don kyautata alaka da su.

  • Sin Ta Fadada Samar Da Kwayoyin Ibuprofen Da Paracetamol 
  • An Gurfanar Da Matashi A Kotu Sakamakon Lakadawa Dan Sanda Dukan Kawo Wuka

Ya kuma bayyana cewa, gwamnatinsa za ta hada kai da ‘yansanda domin gudanar da kwasa-kwasai, horaswa da sauran hanyoyin tantance jami’an ‘yansanda a kowane fanni na aikin dan sanda.

Hakazalika Gwamna Sanwo-Olu ya jaddada bukatar samar da wasu kayan aiki kamar na’urorin daukar hoto na jiki, makamai, da dai sauransu, don dakile yawan amfani da iko da inganta aikin ‘yansanda.

A halin da ake ciki, Sufeton’yansandan yayin da yake mika ta’aziyyarsa ga iyalai da kuma ‘yan uwan ​​mamaciyar, ya tabbatar da cewa za a bi diddigin lamarin har sai an yin adalci.

Labarai Masu Nasaba

Shugaban ‘Yan Bindiga A Zamfara, Bello Turji, Ya Ajiye Makamai, Ya Saki Mutane 32

LASTMA Ta Rufe Gidan Casu A Legas Saboda Karya Dokar Hanya

Kakakin ‘yansandan, CSP Olumuyiwa Adejobi, ya ce Sufeton ya kuma bayyana cewa rundunar tana aiki tare da babban mai shari’a na Jihar Legas domin tabbatar da cewa an gurfanar da mai laifin a gaban kotu da ke da hurumin yin shari’a domin zama izina ga wasu.

Sufeto-Janar na ‘yansandan ya kuma bukaci dukkan jami’an da su kiyaye mutunta doka da kuma hakkin kowa, wanda shi ne babban jigon aikin ‘yansanda duk da cewa ya bukaci jama’a da suke bai wa jami’an ‘yansanda hadin kai.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'YansandaBolanle RaheemDan SandaLauyaLegasSanwo-OluSufeton 'Yansanda
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin Ta Fadada Samar Da Kwayoyin Ibuprofen Da Paracetamol 

Next Post

Za Mu Bai Wa Iyalan Wadanda ‘Yan Bindiga Suka Kashe 1m Kowane – Bala Mohammed

Related

Shugaban ‘Yan Bindiga A Zamfara, Bello Turji, Ya Ajiye Makamai, Ya Saki Mutane 32
Manyan Labarai

Shugaban ‘Yan Bindiga A Zamfara, Bello Turji, Ya Ajiye Makamai, Ya Saki Mutane 32

58 minutes ago
LASTMA Ta Rufe Gidan Casu A Legas Saboda Karya Dokar Hanya
Labarai

LASTMA Ta Rufe Gidan Casu A Legas Saboda Karya Dokar Hanya

7 hours ago
Ƴansanda Sun Kama Ƴan Uwa da Wasu Biyu Kan Ƙirkirar Garkuwa Da Kansu A Abuja
Manyan Labarai

Ƴansanda Sun Kama Ƴan Uwa da Wasu Biyu Kan Ƙirkirar Garkuwa Da Kansu A Abuja

8 hours ago
Tsauraran Manufofin Tattalin Arziƙin Tinubu Ya Ƙara Yawan Matalauta – Falana
Labarai

Tsauraran Manufofin Tattalin Arziƙin Tinubu Ya Ƙara Yawan Matalauta – Falana

9 hours ago
BUA Siminti Ya Ƙaddamar Da Shirin Horas Da Matasan Sakkwato
Labarai

BUA Siminti Ya Ƙaddamar Da Shirin Horas Da Matasan Sakkwato

21 hours ago
Gwamnatin Tarayya Ta Kwato ₦21bn, Ta Kashe Ƴan Ta’adda 78 — DG NOA
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Kwato ₦21bn, Ta Kashe Ƴan Ta’adda 78 — DG NOA

1 day ago
Next Post
Za Mu Bai Wa Iyalan Wadanda ‘Yan Bindiga Suka Kashe 1m Kowane – Bala Mohammed

Za Mu Bai Wa Iyalan Wadanda 'Yan Bindiga Suka Kashe 1m Kowane - Bala Mohammed

LABARAI MASU NASABA

Shugaban ‘Yan Bindiga A Zamfara, Bello Turji, Ya Ajiye Makamai, Ya Saki Mutane 32

Shugaban ‘Yan Bindiga A Zamfara, Bello Turji, Ya Ajiye Makamai, Ya Saki Mutane 32

August 5, 2025
Xizang Ya Cimma Nasarorin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Suka Kafa Tarihi Cikin Shekaru Fiye Da 60

Xizang Ya Cimma Nasarorin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Suka Kafa Tarihi Cikin Shekaru Fiye Da 60

August 5, 2025
Gwamnatin Yobe Za Ta Yi Taron Girmama Ɗalibar Turanci Ta Duniya, Nafisa Abdullah

Gwamnatin Yobe Za Ta Yi Taron Girmama Ɗalibar Turanci Ta Duniya, Nafisa Abdullah

August 5, 2025
Gwamna Aiyedatiwa Ya Bai wa Ƴar Super Falcons Tosin Demehin ₦30m Da Gida

Gwamna Aiyedatiwa Ya Bai wa Ƴar Super Falcons Tosin Demehin ₦30m Da Gida

August 5, 2025
LASTMA Ta Rufe Gidan Casu A Legas Saboda Karya Dokar Hanya

LASTMA Ta Rufe Gidan Casu A Legas Saboda Karya Dokar Hanya

August 5, 2025
Ƴansanda Sun Kama Ƴan Uwa da Wasu Biyu Kan Ƙirkirar Garkuwa Da Kansu A Abuja

Ƴansanda Sun Kama Ƴan Uwa da Wasu Biyu Kan Ƙirkirar Garkuwa Da Kansu A Abuja

August 5, 2025
Tsauraran Manufofin Tattalin Arziƙin Tinubu Ya Ƙara Yawan Matalauta – Falana

Tsauraran Manufofin Tattalin Arziƙin Tinubu Ya Ƙara Yawan Matalauta – Falana

August 5, 2025
BUA Siminti Ya Ƙaddamar Da Shirin Horas Da Matasan Sakkwato

BUA Siminti Ya Ƙaddamar Da Shirin Horas Da Matasan Sakkwato

August 4, 2025
Kasar Sin Ta Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Masu Samar Da Hidimar Intanet

Kasar Sin Ta Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Masu Samar Da Hidimar Intanet

August 4, 2025
Tinubu Ya Gwangwaje Ƴan Wasan Ƙwallon Kwando Ta Mata Da Dala $100,000 Kowace

Tinubu Ya Gwangwaje Ƴan Wasan Ƙwallon Kwando Ta Mata Da Dala $100,000 Kowace

August 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.