Abba Ibrahim Wada">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Koeman Ya Caccaki ’Yan Wasan Barcelona

by Abba Ibrahim Wada
December 8, 2020
in WASANNI
1 min read
Koeman
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Mai horar da ‘yan wasan kungiyar Barcelona, Ronald Koeman ya caccaki ‘yan wasansa sakamakon sakaci da suka yi a wasan da Cadiz suka lallasa su daci 2-1, ya na mai bayyana rashin jin dadinsa ganin yadda masu jan ragamar gasar La Liga, Atletico Madrid su ka ba su ratar maki 12 a halin yanzu.

Albaro Negredo ne ya ci kwallon da ta ba Cadiz nasara, bayan da ‘yan wasan Barcelona suka yi ta tafka kurakurai, har sai da mai tsaron raga Marc-Andre ter Stegen ya mika wa dan wasan gaban na Cadiz kwallo, shi kuwa ya antaya ta a raga.

samndaads

Koeman ya ce kurakurai da bai kamaci tawaga irin tasa ba ne ummul’abaisan rashin nasarar da suka samu, kuma bai yi tsammanin irin wannan rashin kokari daga ‘yan wasansa ba saboda haka dole a kawo gyara.

Koeman ya ce hakan na nuni da cewa ‘yan wasansa ba su mayar da hankali a fafatawar ba, yana mai bayyana takaicinsa a game da rashin nasarar wadda tasa kungiyar har yanzu bata cikin kungiyoyin da za su iya lashe gasar La ligar bana.

Yanzu wasa na gaba shine wanda Barcelona zata karbi bakuncin kungiyar kwallon kafa ta Jubentus a yau a wasan karshe na cikin rukuni a gasar cin kofin zakarun turai kuma duk kungiyar data samu nasara itace za tayi ta daya a cikin rukunin nasu.

 

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Alummar Xinjiang Na Kokarin Yaki Da Tatauci Domin inganta Zaman Rayuwa

Next Post

Za A Dade Ba A Shawo Kan Matsalar Barcelona Ba – Iniesta

RelatedPosts

Diego Costa

Wace Kungiya Ce  Zata Dauki Diego Costa

by Abba Ibrahim Wada
17 hours ago
0

Tun bayan da kungiyar kwallon kafa ta Atletico Madrid, ta...

Zaben Shugaban Barcelona

An Dage Babban Zaben Shugaban Barcelona

by Abba Ibrahim Wada
17 hours ago
0

Hukumar gudanarwar kungiyar kwallon kafa ta Barcelona ta bayar da...

ozil

Rikita-Rikitar Da Ta Baibaye Dangantakar Ozil Da Arsenal

by Abba Ibrahim Wada
17 hours ago
0

Kusan yanzu zamu iya cewa ta faru ta kare domin...

Next Post
Iniesta

Za A Dade Ba A Shawo Kan Matsalar Barcelona Ba – Iniesta

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version