ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, December 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kungiyar Masu Masana’antu Ta Samu Bashin Naira Biliyan 75 Daga Bankin BOI

by Abubakar Abba
1 year ago
BOI

Bankin masana’antu, BOI ya bai wa kungiyar matsakaitan masu masana’antu ta kasa NASSI, bashin Naira biliyan 75.

Ya bai wa kungiyar bashi ne, domin ta tallafa wa ‘ya’yan kungiyar a kan sana’oinsu da suke gudanarwa.

  • Sarki Sanusi II Zai Naɗa Babban Ɗansa A Matsayin Ciroman Kano
  • An Watsa Shirin Bidiyo Zagaye Na 3 Mai Taken “Bayanan Magabata Da Xi Jinping Yake So” A Rasha

An wanzar da rabbata hannun bayar da bashin ne, ta hanyar sanya hannu a tsakanin shugaban kungiyar na kasa Dakta Solomon Daniel Bonfa da kuma manajin darakta na bankin na masana’antu, Dakta Olasupo Olusi.

ADVERTISEMENT

A jawabinsa a kan shirin Ma’ajiyin kungiyar na kasa Dakta Abubakar Tanko Bala, ya bayyana cewa, an tsari bashi ne, zuwa kashi uku.

A cewarsa, manyan masu gudanar da masana’antu, za su samu bashin Naira biliyan 75, inda kuma kanannan masu matsakaitan sana’oi, suma za su samu irin yawan wannan adadin kudin.

LABARAI MASU NASABA

Danyen Mai Da Nijeriya Ke Hakowa Ya Karu Zuwa Ganga Miliyan 1.436 —OPEC

An Jinjina Wa Tinubu Bisa Mayar Da Ofishin Ayyukan NPA Garin Warri

Ya kara da cewa, wadanda ke a kan tsarin kasuwanci na Nano, za su samu bashin Naira biliyan 50.

Bala ya kuma gode wa kokarin da mankin na BOI ke ci gaba da yi, wajen kara tabbatar da wanzar da bayar da bashin.

Ya bayyana cewa, kungiyar na kuma ci gaba da gamgamin fadakar da kai ga masu gudanar da kanannan sana’oi a daukacin fadin kasar nan, musamman a kan yadda za su ci gaba da gudanar da ayyukansu na kasuwanci don su san mahimmancin bashin da aka ba su.

Ya kara da cewa, wannan shirin, ya nuna a zahiri, na jajircewar gwamnatin shugaban kasa mahimmancin Bola Ahmed Tinubu, na yunkurin magance kalubalen da tattalin arzkin Nijeriya ke fuskanta da kuma tallafawa ‘yan kasuwa, don su tsaya a kan kafafunsu.

Ya bukaci ‘ya’yan kungiyar da ke a fadin kasar, da su shiga cikin shirin domin su amafana su kuma bayar da ta su gudunmawar, waen kara habaka tattalin arzkin kasar.

Bala ya bayyana yakininsa na cewa, wadanda suka amfana da bashin, za su yi amfani da shi yadda ya dace da kuma mai do da bashin, musamman domin a ci gaba da gudanar da shirin har zuwa na dogon zango.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Danyen Mai Da Nijeriya Ke Hakowa Ya Karu Zuwa Ganga Miliyan 1.436 —OPEC
Tattalin Arziki

Danyen Mai Da Nijeriya Ke Hakowa Ya Karu Zuwa Ganga Miliyan 1.436 —OPEC

December 19, 2025
An Jinjina Wa Tinubu Bisa Mayar Da Ofishin Ayyukan NPA Garin Warri
Tattalin Arziki

An Jinjina Wa Tinubu Bisa Mayar Da Ofishin Ayyukan NPA Garin Warri

December 19, 2025
Annabi SAW Ya Zarce Duk Sauran Annabawa Yawan Mu’uzijoji
Tattalin Arziki

Gwamna Radda Ya Dora Harsashin Gina Ma’aikatar Sarrafa Rogo A Katsina

December 13, 2025
Next Post
Sin Ta Yi Amfani Da Jarin Waje Da Ya Kai Yuan Biliyan 640.6 Tsakanin Janairu Zuwa Satumban Bana

Sin Ta Yi Amfani Da Jarin Waje Da Ya Kai Yuan Biliyan 640.6 Tsakanin Janairu Zuwa Satumban Bana

LABARAI MASU NASABA

Tinubu

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025
Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025
Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

December 21, 2025
Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

December 21, 2025
Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

December 21, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

An Cafke Wani Mutum Da Ya Lakada Wa Dansa Duka Har Lahira A Edo

December 21, 2025
Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

December 21, 2025
Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

December 21, 2025
Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Don Karrama Sheikh Dahiru Usman Bauchi

Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Don Karrama Sheikh Dahiru Usman Bauchi

December 20, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.