Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home JAKAR MAGORI

Maina: Kungiyar Matasan Arewa Ta Yi Tir Da Tsare Sanata Ndume

by Muhammad
November 26, 2020
in JAKAR MAGORI
2 min read
Matasan Arewa
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Rabiu Ali Indabawa

Kungiyar matasan Arewa, ‘Arewa Youth Consultatibe Forum’ ta bayyana ra’ayinta kan tsare Sanata Ali Ndume na JIhar Borno. Babbar Kotun Tarayya a Abuja ranar Litinin, 23 ga Nuwamba, ta ba da umarnin tsare Ndume bayan kasa gabatar da Abdulrasheed Maina – Kungiyar matasan Arewan ta ce ta yi mamakin yadda kotun ta bar Sanata Abaribe ya tafi bayan ya kasa gabatar da shugaban IPOB, Nnamdi Kanu a gaban kotu, Kungiyar tuntuba ta matasan Arewa (AYCF), ce ta yi Allah wadai da tsare sanatan mai wakiltar Borno ta Kudu, Ali Ndume, bisa yadda ya kasa gabatar da tsohon Shugaban hukumar fansho, Abdulrasheed Maina. Maina ya gudu daga beli akan almundahanar kudi Naira biliyan 2 kamar yadda kafofin yada labarai suka ruwaito.

samndaads

Legit.ng ta ruwaito kungiyar ta ba da wata sanarwa ta bakin shugaban ta, Yerima Shettima, wanda ya ce kungiyar ta ce tsare Ndume saboda guduwar Maina daga beli, a matsayin rashin adalci. AYCF ta ce duk da bata karyata ko Maina ya aikata laifin da ake zargi ko a’a ba, ta ce bai kamata a saki Abaribe wanda ya tsayawa dan tawaye Nnamdi Kanu yana yawo a matsayin mai yanci ba.

Sanarwar ta ce: “Ba mu gane dalilin da ya sa, Sanata Abaribe, wanda ya tsayawa shugaban Biafra wanda aka bayyana al’amuran a matsayin ayyukan ta’addanci (kuma har yanzu suna gudana) kuma an gaza hukunta shi ba.

SendShareTweetShare
Previous Post

Na Taso Ne A Harkar Sayar Da Goro – Shugaban Ujile, Ibrahim Sawaba

Next Post

’Yan Kwangila Na Bin Ofishin Amnesty Naira Biliyan 71.4 – Dikko

RelatedPosts

Huhunta

Kashin Kaza Ya Makale A Huhunta Shekara 14

by Muhammad
2 days ago
0

Wata mata ‘yar Kasar Sin mai shekara 22 da haihuwa...

Budurwarsa

Ya Kona Budurwarsa Saboda Ta Yanke Alakarsu

by Muhammad
2 days ago
0

Wata yarinya tana cikin halin ha'ula'i na rayuwarta bayan da...

Mari

Ya Kwashe Amaryarsa Da Mari A Taron Bikinsu

by Muhammad
2 days ago
0

Wani ango ya mari matar sa a gaban bakin da...

Next Post
Ofishin Amnesty

’Yan Kwangila Na Bin Ofishin Amnesty Naira Biliyan 71.4 – Dikko

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version