• Leadership Hausa
Monday, February 6, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai Labaran Kasuwanci

Matakai Shida Na Samun Nasara Ga ‘Yan Kasuwa

by Leadership Hausa
5 months ago
in Labaran Kasuwanci
0
Matakai Shida Na Samun Nasara Ga ‘Yan Kasuwa

Bunkasar tattalin arzikin kasa ya dogara ne kacokan ta hanyar tallafa wa kananan sanao’i da kasuwanci a kasa,ta haka dole ne gwamnati ta taimaka wa kasuwanci musamman ta bangaren samar da bankuna domin samar da jari ga ‘yan kasa don yin kananan sanao’i, don bankunan da muke da su a kasar nan a yanzu ba kananan ‘yan kasuwa suke taimakawa ba, suna taimakawa manyan ‘yan kasuwa ne kawai.

Saboda haka kai dan karamin dan kasuwa wadannan matakai guda bakwai da zan gaya ma indai ka karanta kuma ka yi aiki da su da shawarwari hakika na baka tabbacin samun ci gaba a lokaci kankani.

  • …Dalla-dallar Yadda Aka Kashe Kudin Tallafin Mai
  • Wani Abun Fashewa Ya Tarwatse A Wani Masallaci Ya Kashe Akalla Mutane 18 A Afganistan

Saboda haka ka ga kenan kai zuwa da ‘yan wasu shekaru masu zuwa ka san inda ka sa gaba.

 Kasashen da ake ganin sun ci gaba ta fannin tattalin arziki sun ci ne saboda yadda gwamnatocinsu suka jajirce wajen taimaka wa ‘yan kasuwa musamman kanana.

Mai karatu wadannan matakai da zan fada maka ba ni ne na kirkiro su ba, a’a! nima na samo su ne daga masana kasuwanci da kuma hulda da na yi da ‘yan kasuwa a kasashen da suka ci gaba a hirarrakin da na yi da su na fahimce su.

Labarai Masu Nasaba

Rigima Ta Ƙare, CBN Ya Ƙara Adadin Kuɗin Da Za A Iya Cirewa A Mako

Yadda Za Ki Tallata Kaya Ta Intanet

Dafatan idan an karanta a yi kokarin yin amfani da abin da aka karanta:

  1. Matakin Yin Kasuwanci. 2. Matakin Shugabanci. 3. Matakin Samun Kudi. 4. Matakin Saye Da Sayarwa. 5. Matakin Yarjejeniya. 6. Matakin Lokaci.

Matakin Yin Kasuwanci: Menene Makasudinku Na yin Kasuwanci?

Watakil babu wata cikakkaiyar amsa da za’a samu in ka yi wannan tambayar ga dan kasuwa, kamar ka ce da mutum ne don me yake neman kudi, watakil idan ba ka ci sa’a ba wanda ka yi wa wannan tambayar zai iya harararka in ma ya ji haushi da yawa ya kawo maka duka.

To! don Allah kar a ji haushi don na yi wannan tambaya.Tambayar da na yi ita ce ‘menene Makasudinku Na Yin Kasuwanc?I’ Da yawa daga al’umma da na Yi musu tambayar dalilin da ya sa suke kasuwanci sun amsa da cewa dalilin da ya sa suke kasuwanci shi ne don su ci riba kawai. Tabbas! Hakika duk wani abu da dan’Adam zai yi in babu amfani ko riba a cikinsa to wannan abin ya zama aikin banza.

Don ba wanda zai yarda ya yi wani aiki a kamfani ,ko a gwamnati, ko a karkashin wani mutum kyauta ba tare da ya samu wani lada ko amfani ba, ina zato ba zai yiwu ba.

Saboda haka ni a ganina babban dalilin yin duk wani kasuwanci shi ne don Samun Riba.

To! a tuna yanzu muna wani hali na matsin tattalin arziki in ka ci riba me kake yi da ribar? dalilin da ya sa na fara da tambayar dalilinka na yin kasuwanci.

Abin da nake so ka fahimta a nan shi ne ka shiga kasuwanci, bayan ka fara wane tanadi ka yi wa irin wannan lokacin na matsin tattalin arziki.

To dai tun ran gini tun ran zane, dole kafin ka fara kasuwanci ka yi wa kanka tsari.

Tsarin nan kuwa shi ne zai zamar maka wani madubi a koda yaushe. Misali kana samun Naira dubu daya kullum riba, me kake da ita, kashewa ko cefane mai kyau a gida, ko yin dinkuna akai-akai kamar sabon ango? Abin da nake so ka fahimta a nan shi ne ribar da ake samu a kasuwa ita ce take;

  • Auna Yadda Kasuwancin Ka Yake Gudana
  • Jawo Kasuwancin Ya Dore
  • Samun Mai Saye Ako Da Yaushe.

Idan an kula cewa ashe ribar da kasuwanci take kawowa kusan ita take rike maka kasuwancin kacokan. Saboda haka sai ka duba ka gani a a cikin wadancan abubuwa guda uku suna yi maka tasiri a kasuwancinka.

Tags: Ci GabaKasuwanciTattalin Arziki
Previous Post

Hadin Da Ke Narkar Da Tumbi

Next Post

Bankin Taj Zai Kaddamar Da Manhajar Mu’amalar Banki Ta Salula

Related

Rigima Ta Ƙare, CBN Ya Ƙara Adadin Kuɗin Da Za A Iya Cirewa A Mako
Labaran Kasuwanci

Rigima Ta Ƙare, CBN Ya Ƙara Adadin Kuɗin Da Za A Iya Cirewa A Mako

2 months ago
Yadda Za Ki Tallata Kaya Ta Intanet
Labaran Kasuwanci

Yadda Za Ki Tallata Kaya Ta Intanet

2 months ago
Yin Tsari Don Maganin Mantuwa A Kasuwanci
Labaran Kasuwanci

Yin Tsari Don Maganin Mantuwa A Kasuwanci

3 months ago
Kamfanin Simintin Dangote Ya Raba Wa Abokan Kasuwancinsa Kyaututtuka Na Miliyan 21
Labaran Kasuwanci

Kamfanin Simintin Dangote Ya Raba Wa Abokan Kasuwancinsa Kyaututtuka Na Miliyan 21

4 months ago
Shugabanci A Kasuwanci (2)
Labaran Kasuwanci

Shugabanci A Kasuwanci (2)

4 months ago
Shugabanci A Kasuwanci (1)
Labaran Kasuwanci

Shugabanci A Kasuwanci (1)

4 months ago
Next Post
Bankin Taj Zai Kaddamar Da Manhajar Mu’amalar Banki Ta Salula

Bankin Taj Zai Kaddamar Da Manhajar Mu’amalar Banki Ta Salula

LABARAI MASU NASABA

Wata Mata Ta Yi Wuf Ta Aure Saurayin Diyarta A Kano

Ya Uwargida Za Ta Yi Da Mijin Da Bai Iya Zaman Hira Ba?

February 6, 2023
Rikicin ‘Yan Bindiga: Adadin Mutanen Da Aka Kashe Ya Karu Sama Da Mutum 100 A Katsina

Rikicin ‘Yan Bindiga: Adadin Mutanen Da Aka Kashe Ya Karu Sama Da Mutum 100 A Katsina

February 6, 2023
Gwamnonin Kaduna, Kogi Da Zamfara Sun Maka Gwamnati A Kotu Kan Karancin Kudi

Gwamnonin Kaduna, Kogi Da Zamfara Sun Maka Gwamnati A Kotu Kan Karancin Kudi

February 6, 2023
Kotun Koli Ta Tabbatar Da Ahmad Lawan A Matsayin Dan Takarar APC A Yobe Ta Arewa

Kotun Koli Ta Tabbatar Da Ahmad Lawan A Matsayin Dan Takarar APC A Yobe Ta Arewa

February 6, 2023
PDP Ta Zargi Tinubu Da APC Kan Boye Sabbin Kudi Don Sayen Kuri’u

PDP Ta Zargi Tinubu Da APC Kan Boye Sabbin Kudi Don Sayen Kuri’u

February 6, 2023
Kwalliyar Doguwar Rigar Abaya

Kwalliyar Doguwar Rigar Abaya

February 6, 2023
2023: Ibo Mazauna Kano Sun Goyi Bayan Takarar Atiku

2023: Ibo Mazauna Kano Sun Goyi Bayan Takarar Atiku

February 6, 2023
2023: Mun Yi Nasarar Gwajin Na’urar Tantance Rajistar Zaɓe – INEC

2023: Mun Yi Nasarar Gwajin Na’urar Tantance Rajistar Zaɓe – INEC

February 6, 2023
Tashoshin Talabijin 6 Zasu Haska Shiri Na Musanman Kan Rayuwar Shugaba Buhari

Gwamnatin Nijeriya Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Da Aka Yi Wa ‘Yan Banga A Katsina

February 6, 2023
Afirka Ba Ta Bukatar Lakca

Afirka Ba Ta Bukatar Lakca

February 5, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.