Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home MANYAN LABARAI

Ministar Mata Ta Sa Ana Mana Kallon Maciya Amana – Dalong

by Tayo Adelaja
September 22, 2017
in MANYAN LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Da yake ga dukkanin alamu har yanzu kalaman da Ministar Mata, Hajiya Jummai Alhassan ta yi a kan goyon bayanta ga ubangidanta na siyasa, Alhaji Atiku Abubakar a zaben 2019 na cigaba da tayar da kura, Ministan Wasanni da Matasa, Barista Solomon Dalong ya bukaci Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya yi garambawul a majalisar ministocinsa.

A cewar Minista Dalong yin garambawul din ya zama wajibi saboda la’akari da wadanda suke neman cinna wa gwamnatin wuta kowa ya kone kurmus a siyasa.

samndaads

Ya bayyana haka ne a wata zantawa da ya yi da Sashen Hausa na Muryar Amurka a tsakiyar makon nan.

Ya ce, “Ba zai yiwu muna saida man fetur wani ya ce zai toya kosai a waje kusa da mu ba. Maganar da ta yi ta sa kowane Dan Nijeriya zai kalli mu ministocin Buhari a matsayin maciya amana. Da ta ajiye aikin nan sai ta yi abin da take so”.

Ba wannan ne karon farko da wasu ke kiraye-kirayen shugaban kasan ya yi garambawul a majalisar zartaswarsa ba, domin ko a ‘yan makwannin da suka gabata, Kungiyar Kwadago a Kasa (NLC) ta nemi hakan har ma ta ce idan aka wuce wannan lokacin ba a yi ba, lokaci zai kure.

SendShareTweetShare
Previous Post

Likitoci Sun Hana Aiki A Babbar Cibiyar Lafiya Ta Keffi

Next Post

Mace Ta Haifi Kwalba A Kano

RelatedPosts

Kawuna

Kawuna Ya Turo Ni Kano Don Yin Garkuwa Da Mutane, In Ji Maryam  

by Muhammad
24 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Maryam Muhammad, wadda ta shahara wajen...

Beli

Ka Sake Ba Ni Beli – Maina Ga Alkali

by Muhammad
2 days ago
0

Ya Ce, Da Gaske Ba Shi Da Lafiya Daga Khalid...

Bude Makarantu

Korona: Ba Ja Baya Ga Bude Makarantu – Gwamnatin Bauchi

by Muhammad
1 week ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Ma’aikatar Ilimi ta Jihar Bauchi ta...

Next Post

Mace Ta Haifi Kwalba A Kano

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version