Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Muna Da Kyakkyawar Fahimta Da Hukumar Kasuwar Abubakar Rimi – Shugaban Dattawan Kasuwar

by Muhammad
February 10, 2021
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Rimi
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Ibrahim Muhammad,

An bayyana cewa, akwai kyakkyawar dangantaka ta fahimta a tsakanin hukimar gudanarwa ta kasuwar Muhammadu Abubakar Rimi, wacce aka fi sani da kasuwar Sabon Gari da ‘yan kasuwa dake gudanar da harkokinsu a kasuwar.

samndaads

Shugaban Dattawan Kasuwar, Alhaji Ibrahim Danyaro ne ya bayyana hakan a zantawars da wakilinmu cikin makon nan.

Ya yi nuni da cewa a kwanakin baya lokacin da Hukumar kasuwar ta kawo maganar karin kudi na rumfuna da sabunta takardu da duba suka ga kudin sun yi yawa ga ‘yan kasuwar, musamman duba da yanayin da ake ciki, don haka suka koka wa Gwamnati akai.

Ya ce, akwai kuma wasu manyan Dattawa a kano da suka taimaka musu suka sanya baki kan lamarin, har aka sami fahintar juna tsakanin ‘yan kasuwar da Hukumar, aka rage musu kudaden da za su biya.

Alhaji Ibrahim Danyaro ya ce sakamakon wannan fahimtar juna, an sami sauki matuka na ragin kudaden da za su biya daga N1,000,000, kudin sabunta haya ya dawo N200,000. Sai kuma kudin shekara da Hukumar Kasuwa tace za a biya N500,000, an sami ragi, yanzu za a biya N50,000.

Alhaji Ibrahim Danyaro ya ce game da takaddamar da ake yi tsakanin wasu daga ‘yan kasuwar na Muhammadu Abubakar Rimi da Hukumar kasuwar kan runfuna da Hukumar ke neman ta tashesu, suna fata dukkan bangarorin za a sami fahimtar juna a sami maslaha a tsakani a warware matsalar cikin mutuntaka don ci gaban kasuwar da al’umma baki daya.

 

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Na Ji Dadin Kammala Aikin Mayankar Bichi – Shugaban Karamar Hukuma

Next Post

Harkar Waya Na Sama Wa Dimbin Matasa Sana’a A Nijeriya – Shugaban Kungiya

RelatedPosts

Su Sanata Gaya Sun Halarci Sadakar Kwana 40 Na Surukarsa A Ankpa

Su Sanata Gaya Sun Halarci Sadakar Kwana 40 Na Surukarsa A Ankpa

by Sulaiman Ibrahim
5 days ago
0

Daga Ahmed Muh'd Danasabe, Lokoja Ranar Lahadi da ta gabata...

Yadda Zulum Ya Ziyarci Wadanda Harin Boko Haram Ya Rutsa Da Su A Maiduguri 

Yadda Zulum Ya Ziyarci Wadanda Harin Boko Haram Ya Rutsa Da Su A Maiduguri 

by Sulaiman Ibrahim
5 days ago
0

Daga Muhammad Maitela, Maiduguri Biyo bayan harin da mayakan Boko...

Dalilanmu Na Shirya Aurar Da Zawarawa A Kaduna – Sardaunan Badarawa

Dalilanmu Na Shirya Aurar Da Zawarawa A Kaduna – Sardaunan Badarawa

by Sulaiman Ibrahim
5 days ago
0

Daga Musa Muhammad, Abuja An kammala dukkan shirye-shirye don fara...

Next Post
Sana'a

Harkar Waya Na Sama Wa Dimbin Matasa Sana'a A Nijeriya – Shugaban Kungiya

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version