Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Na Ji Dadin Kammala Aikin Mayankar Bichi – Shugaban Karamar Hukuma

by Muhammad
February 10, 2021
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Mayankar
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Ibrahim Muhammad,

Shugaban Karamar Hukumar Bichi, Hon. Alhaji Sani Mukaddas, Barden Bichi ya bayyana cewa a matsayinsa na zababben shugaba a Karo na biyu da yake daf da kammala wa’adin mulkinsa, Allah ya cika masa burin da ya ke da shi na son ya ga kafin ya bar ofis a kammala ginin sabuwar mayankar garin Bichi, wacce ya assasa da yanzu haka kuma cikin ikon Allan ya nufa an kammala ginin.

samndaads

Ya ce Mahankar za ta taimaka wa Karamar Hukumar sosai wajen samar da aikin yi da kuma nama mai tsafta don inganta lafiya da rayuwar al’umma da habaka tattalin arzikin yankin.

Hon. Sani Mukaddas ya ce wannan aiki na mayanka da aka yi sabo, doru ne akan irin dimbin ayyuka da aka rika yi a shugabancinsa a fannoni daban daban, duk da halin da aka sami kai a kasar nan na matsalar koma-bayan tattalin arziki da ya sa abubuwa ba su tafi yadda ake so ba. Sannan kuma sai ga annobar da addabi Duniya baki daya.

Ya kuma bayyana nagartat al’ummar Bichi da cewa mutane da suke da mutunci da sanin ya-kamata da kima da mutunta jama’a. Ya ce kuma Karamar Hukumace da take da dimbin masu ilimin addini da ilimin zamani a fannoni daban-daban da suka hada da Farofesoshi da yawa da Daktoci da manyan ma’aikatan Gwamnati a manyan bangarorin.aikin.

A karshe, Alhaji Sani Mukaddas ya jaddada kira ga al’ummar Bichi su ci gaba da rike kambunsu na hadin-kai da zaman lafiya da tafiya a matsayin ‘yan uwan juna da suke a koyauahe idan ana maganar ci gaban Bichi.

SendShareTweetShare
Previous Post

Neja Ta Hade Dokokin Haraji Ne Don Magance Rashawa – Gwamna Bello

Next Post

Muna Da Kyakkyawar Fahimta Da Hukumar Kasuwar Abubakar Rimi – Shugaban Dattawan Kasuwar

RelatedPosts

Su Sanata Gaya Sun Halarci Sadakar Kwana 40 Na Surukarsa A Ankpa

Su Sanata Gaya Sun Halarci Sadakar Kwana 40 Na Surukarsa A Ankpa

by Sulaiman Ibrahim
5 days ago
0

Daga Ahmed Muh'd Danasabe, Lokoja Ranar Lahadi da ta gabata...

Yadda Zulum Ya Ziyarci Wadanda Harin Boko Haram Ya Rutsa Da Su A Maiduguri 

Yadda Zulum Ya Ziyarci Wadanda Harin Boko Haram Ya Rutsa Da Su A Maiduguri 

by Sulaiman Ibrahim
5 days ago
0

Daga Muhammad Maitela, Maiduguri Biyo bayan harin da mayakan Boko...

Dalilanmu Na Shirya Aurar Da Zawarawa A Kaduna – Sardaunan Badarawa

Dalilanmu Na Shirya Aurar Da Zawarawa A Kaduna – Sardaunan Badarawa

by Sulaiman Ibrahim
5 days ago
0

Daga Musa Muhammad, Abuja An kammala dukkan shirye-shirye don fara...

Next Post
Rimi

Muna Da Kyakkyawar Fahimta Da Hukumar Kasuwar Abubakar Rimi – Shugaban Dattawan Kasuwar

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version