ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, June 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NiMet Ta Yi Hasashen Samun Hadari Da Tsawa Na Kwanaki 3 Daga Ranar Litinin

by Sadiq
4 years ago
NiMet

Hukumar kula da yanayi ta Nijeriya, NiMet, ta yi hasashen samun hadari, tsawa da kuma mamakon ruwan sama daga ranar Litinin zuwa Laraba a fadin kasar nan.

Hasashen yanayin na NiMet da aka fitar a ranar Lahadi a Abuja, ya yi hasashen sararin samaniya a ranar Litinin da tazarar hasken rana a yankin Arewa da safiya.

  • Kwankwaso Ba Zai Yi Wa Peter Obi Takarar Mataimaki Ba — NNPP
  • Farashin Gas Din Girki Ya Kara Yin Tashin Gwauron Zabi — NBS

A cewarta, ana sa ran samun tsawa a sassan jihohin Taraba, Bauchi, Borno, Yobe, Adamawa, Gombe, Kaduna, Kano, Jigawa, Katsina, Zamfara da Sakkwato a cikin sa’o’i da rana.

ADVERTISEMENT

Hukumar ta yi hasashen yanayi na gajimare a yankin Arewa ta tsakiya da safe.

An yi hasashen za a yi tsawa a wasu sassan Kogi, Kwara, Filato, Benue, Neja da kuma babban birnin tarayya Abuja.

LABARAI MASU NASABA

An Yi Wa Mata 600 Gwajin Cutar Sankarar Mama, An Yi Wa 50 Tiyata A Katsina

Ƴansanda Sun Kashe Ƴan Bindiga Uku Yayin Zazzafar Musayar Wuta

NiMet ta yi hasashen yiwuwar samun ruwan sama a jihohin Cross River, Rivers da Bayelsa.

Ta kuma yi hasashen samun tsawa a jihohin Enugu, Ondo, Edo, Imo da Anambra da yammacin ranar Litinin tare da yiwuwar samun ruwan sama a jihohin Akwa Ibom, Delta, Cross River, Rivers da Bayelsa.

“A ranar Talata ana sa ran za a yi tsawa a sassan jihohin Borno, Adamawa, Taraba, Bauchi, Jigawa, Yobe, Gombe da Kaduna. Ana sa ran iska mai karfi za ta ke kadawa tare da tsawa musamman jihohin Borno da Yobe da kuma Jigawa.

“A washegari, ana sa ran za a yi tsawa a sassan jihohin Kano, Katsina, Kaduna, Zamfara, Kebbi da Sakkwato.

Hukumar ta yi hasashen yiwuwar samun tsawa a wasu sassan Filato, Kogi, Nasarawa, Neja da kuma babban birnin tarayya.

An yi hasashen za a samu ruwan sama a jihohin Enugu, Ogun, Ondo, Edo, Bayelsa, Rivers, Cross River da kuma Legas da rana da yamma.

“A ranar Laraba, ana sa ran za a yi tsawa a sassan jihohin Taraba, Bauchi, Borno, Gombe, Kaduna, Kano, Jigawa, Katsina, Zamfara da Sakkwato da safe.

“A washegari, akwai yiwuwar tsawa a wasu sassan jihohin Yobe da Adamawa.

“Ana sa ran samun hadari a yankin da yiwuwar yin tsawa a sassan Nasarawa, Kwara da kuma Babban Birnin Tarayya da safe.

“An shawarci ma’aikatan jirgin sama da su samu sabbin rahotannin yanayi daga NiMet don inganta yanayin ayyukansu,” in ji shi.

MASU ALAKA

An Yi Wa Mata 600 Gwajin Cutar Sankarar Mama, An Yi Wa 50 Tiyata A Katsina
Labarai

An Yi Wa Mata 600 Gwajin Cutar Sankarar Mama, An Yi Wa 50 Tiyata A Katsina

June 15, 2026
Ƴansanda Sun Kashe Ƴan Bindiga Uku Yayin Zazzafar Musayar Wuta
Tsaro

Ƴansanda Sun Kashe Ƴan Bindiga Uku Yayin Zazzafar Musayar Wuta

June 15, 2026
Ministoci Da Gwamnoni Za a Koma Kai Wa Hari Nan Gaba – Buratai
Manyan Labarai

Ministoci Da Gwamnoni Za a Koma Kai Wa Hari Nan Gaba – Buratai

June 14, 2026
Next Post
Gwamnatin Kaduna Ta Sake Sallamar Malaman Makaranta 2,357 Daga Aiki

Gwamnatin Kaduna Ta Sake Sallamar Malaman Makaranta 2,357 Daga Aiki

LABARAI MASU NASABA

Farashin Mai Ya Fadi Rigis Bayan Amurka Da Iran Sun Sasanta Kan Mashigar Hormuz

Farashin Mai Ya Fadi Rigis Bayan Amurka Da Iran Sun Sasanta Kan Mashigar Hormuz

June 15, 2026
An Daure Ɗan Gidan Gimbiyar Masarautar Norway Shekara 4 Kan Laifin Fyaɗe

An Daure Ɗan Gidan Gimbiyar Masarautar Norway Shekara 4 Kan Laifin Fyaɗe

June 15, 2026
An Yi Wa Mata 600 Gwajin Cutar Sankarar Mama, An Yi Wa 50 Tiyata A Katsina

An Yi Wa Mata 600 Gwajin Cutar Sankarar Mama, An Yi Wa 50 Tiyata A Katsina

June 15, 2026
Ƴansanda Sun Kashe Ƴan Bindiga Uku Yayin Zazzafar Musayar Wuta

Ƴansanda Sun Kashe Ƴan Bindiga Uku Yayin Zazzafar Musayar Wuta

June 15, 2026
Jamus Ta Sake Yi Wa Abokiyar Karawarta Ruwan Ƙwallaye 7 A Gasar Kofin Duniya

Jamus Ta Sake Yi Wa Abokiyar Karawarta Ruwan Ƙwallaye 7 A Gasar Kofin Duniya

June 14, 2026
Ministoci Da Gwamnoni Za a Koma Kai Wa Hari Nan Gaba – Buratai

Ministoci Da Gwamnoni Za a Koma Kai Wa Hari Nan Gaba – Buratai

June 14, 2026
Jigilar Hajoji Ta Jiragen Kasa Na Gudana Bisa Daidaito A Kasar Sin

Jigilar Hajoji Ta Jiragen Kasa Na Gudana Bisa Daidaito A Kasar Sin

June 14, 2026
Atiku Ya Soki Shirin Bashin Naira Tiriliyan 4 Na Bangaren Wutar Lantarki

Atiku Ya Soki Shirin Bashin Naira Tiriliyan 4 Na Bangaren Wutar Lantarki

June 14, 2026
An Bude Bikin Fina-Finan Kasa Da Kasa Na Shanghai Karo Na 28

An Bude Bikin Fina-Finan Kasa Da Kasa Na Shanghai Karo Na 28

June 14, 2026
Ododo Ya Kai Ziyara Sansanin Horar Dakarun Tsaro Daji A Kogi

Ododo Ya Kai Ziyara Sansanin Horar Dakarun Tsaro Daji A Kogi

June 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.