ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, July 6, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NiMet Ta Yi Hasashen Samun Hadari Da Tsawa Na Kwanaki 3 Daga Ranar Litinin

by Sadiq
4 years ago
NiMet

Hukumar kula da yanayi ta Nijeriya, NiMet, ta yi hasashen samun hadari, tsawa da kuma mamakon ruwan sama daga ranar Litinin zuwa Laraba a fadin kasar nan.

Hasashen yanayin na NiMet da aka fitar a ranar Lahadi a Abuja, ya yi hasashen sararin samaniya a ranar Litinin da tazarar hasken rana a yankin Arewa da safiya.

  • Kwankwaso Ba Zai Yi Wa Peter Obi Takarar Mataimaki Ba — NNPP
  • Farashin Gas Din Girki Ya Kara Yin Tashin Gwauron Zabi — NBS

A cewarta, ana sa ran samun tsawa a sassan jihohin Taraba, Bauchi, Borno, Yobe, Adamawa, Gombe, Kaduna, Kano, Jigawa, Katsina, Zamfara da Sakkwato a cikin sa’o’i da rana.

ADVERTISEMENT

Hukumar ta yi hasashen yanayi na gajimare a yankin Arewa ta tsakiya da safe.

An yi hasashen za a yi tsawa a wasu sassan Kogi, Kwara, Filato, Benue, Neja da kuma babban birnin tarayya Abuja.

LABARAI MASU NASABA

Yajin Aiki: Ƙungiyar Likitocin Nijeriya Ta Ba Gwamnati Wa’adin Mako Huɗu

Rashin Tarbiyya Da Ilimin Addini Ne Ke Sa Matasa Ɗaukar Doka a Hannu – Hon. Aminu Adam

NiMet ta yi hasashen yiwuwar samun ruwan sama a jihohin Cross River, Rivers da Bayelsa.

Ta kuma yi hasashen samun tsawa a jihohin Enugu, Ondo, Edo, Imo da Anambra da yammacin ranar Litinin tare da yiwuwar samun ruwan sama a jihohin Akwa Ibom, Delta, Cross River, Rivers da Bayelsa.

“A ranar Talata ana sa ran za a yi tsawa a sassan jihohin Borno, Adamawa, Taraba, Bauchi, Jigawa, Yobe, Gombe da Kaduna. Ana sa ran iska mai karfi za ta ke kadawa tare da tsawa musamman jihohin Borno da Yobe da kuma Jigawa.

“A washegari, ana sa ran za a yi tsawa a sassan jihohin Kano, Katsina, Kaduna, Zamfara, Kebbi da Sakkwato.

Hukumar ta yi hasashen yiwuwar samun tsawa a wasu sassan Filato, Kogi, Nasarawa, Neja da kuma babban birnin tarayya.

An yi hasashen za a samu ruwan sama a jihohin Enugu, Ogun, Ondo, Edo, Bayelsa, Rivers, Cross River da kuma Legas da rana da yamma.

“A ranar Laraba, ana sa ran za a yi tsawa a sassan jihohin Taraba, Bauchi, Borno, Gombe, Kaduna, Kano, Jigawa, Katsina, Zamfara da Sakkwato da safe.

“A washegari, akwai yiwuwar tsawa a wasu sassan jihohin Yobe da Adamawa.

“Ana sa ran samun hadari a yankin da yiwuwar yin tsawa a sassan Nasarawa, Kwara da kuma Babban Birnin Tarayya da safe.

“An shawarci ma’aikatan jirgin sama da su samu sabbin rahotannin yanayi daga NiMet don inganta yanayin ayyukansu,” in ji shi.

MASU ALAKA

Matsalar Tsaro: Gwamnatin Tarayya Ta Nemi Taimakon Ƙasashen Waje
Labarai

Yajin Aiki: Ƙungiyar Likitocin Nijeriya Ta Ba Gwamnati Wa’adin Mako Huɗu

July 5, 2026
Rashin Tarbiyya Da Ilimin Addini Ne Ke Sa Matasa Ɗaukar Doka a Hannu – Hon. Aminu Adam
Labarai

Rashin Tarbiyya Da Ilimin Addini Ne Ke Sa Matasa Ɗaukar Doka a Hannu – Hon. Aminu Adam

July 5, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan ‘Ƴan Nijeriya 2 A Afrika Ta Kudu
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan ‘Ƴan Nijeriya 2 A Afrika Ta Kudu

July 5, 2026
Next Post
Gwamnatin Kaduna Ta Sake Sallamar Malaman Makaranta 2,357 Daga Aiki

Gwamnatin Kaduna Ta Sake Sallamar Malaman Makaranta 2,357 Daga Aiki

LABARAI MASU NASABA

FIFA Ta Dakatar Da Aiwatar Da Hukuncin Hana Folarin Balogun Buga Wasa

FIFA Ta Dakatar Da Aiwatar Da Hukuncin Hana Folarin Balogun Buga Wasa

July 5, 2026
Sabbin Shaidu Sun Bulla Dake Kara Tabbatar Da Ta’asar Amfani Da Sinadarai Masu Guba Yayin Da Dakarun Japan Ke Mamaya A Sassan Kasar Sin

Sabbin Shaidu Sun Bulla Dake Kara Tabbatar Da Ta’asar Amfani Da Sinadarai Masu Guba Yayin Da Dakarun Japan Ke Mamaya A Sassan Kasar Sin

July 5, 2026
Matsalar Tsaro: Gwamnatin Tarayya Ta Nemi Taimakon Ƙasashen Waje

Yajin Aiki: Ƙungiyar Likitocin Nijeriya Ta Ba Gwamnati Wa’adin Mako Huɗu

July 5, 2026
An Gabatar Da Littafin “Bayanan Xi Jinping Kan Basirar Gudanar Da Ayyuka A Kananan Hukumomi”

An Gabatar Da Littafin “Bayanan Xi Jinping Kan Basirar Gudanar Da Ayyuka A Kananan Hukumomi”

July 5, 2026
Ko Kafa Ƴansandan Jihohi Zai Taimaka Wajen Kawo Ƙarshen Matsalolin Tsaro?

Ko Kafa Ƴansandan Jihohi Zai Taimaka Wajen Kawo Ƙarshen Matsalolin Tsaro?

July 5, 2026
Rashin Tarbiyya Da Ilimin Addini Ne Ke Sa Matasa Ɗaukar Doka a Hannu – Hon. Aminu Adam

Rashin Tarbiyya Da Ilimin Addini Ne Ke Sa Matasa Ɗaukar Doka a Hannu – Hon. Aminu Adam

July 5, 2026
Kayayyakin Sin Sun Jawo Hankalin Sassan Kasa Da Kasa

Kayayyakin Sin Sun Jawo Hankalin Sassan Kasa Da Kasa

July 5, 2026
Sin Da Rasha Za Su Gudanar Da Atisayen Sojojin Ruwa Da Sintiri Na Hadin Gwiwa

Sin Da Rasha Za Su Gudanar Da Atisayen Sojojin Ruwa Da Sintiri Na Hadin Gwiwa

July 5, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan ‘Ƴan Nijeriya 2 A Afrika Ta Kudu

Gwamnatin Tarayya Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan ‘Ƴan Nijeriya 2 A Afrika Ta Kudu

July 5, 2026
Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ta Kafa Cibiyar Horar Da Ma’aikatan Jinya A Saliyo

Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ta Kafa Cibiyar Horar Da Ma’aikatan Jinya A Saliyo

July 5, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.