Yusuf Shuaibu">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home Uncategorized

NIS Ta Bude Asibitin Jami’anta A Kan Iyakar Kasa Na Gurin

by Yusuf Shuaibu
February 11, 2021
in Uncategorized
1 min read
NIS Ta Bude Asibitin Jami’anta A Kan Iyakar Kasa Na Gurin
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Shugaban Hukumar Kula da Shige da Fice ta Kasa (NIS), CGI Muhammad Babandede ya kaddamar da asibiti wanda jami’an hukumar za su dinga amfani da shi yayin da suke bakin aiki a kan iyakar kasa na Gurin da ke cikin Jihar Adamawa.

Shugaban ya kaddamar da asibitin ne a yau Alhamis 11 ga watan Fabarairun 2021.

samndaads

Babandede ya sauka garin Yola inda ya kai ziyara ta musamma ga Gwamnan Jihar Adamawa, Rt Hon. Ahmadu Umaru Fintiri a gidan gwamnati da ke gaarin Yola babbar birnin jiha.

Gwamman ya yaba wa shugaban hukumar ta NIS a bisa gudanar da aiki tukuru da samar da wajen aiki mai kyau ga jami’an hukumar.

Da yake jawabi, CGI Babandede ya yi matukar godiya ga gwamnan bisa goyon bayan da yake bai wa hukumar da dabaru da kuma tallafa wa jami’anta da ke Jihar Adamawa, domin samar da tsaro a bakin iyakar jihar da kasar Kamaru.

Ya tabbatar wa gwamnan cewa sakamakon wannan aiki da aka kaddamar a Belel, jihar za ta samu gagarumin tsaro ta hanyar hukumar shige da ficen ta Nijeriya.

Bayanan hakan sun zo a cikin wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na NIS, DCI James Sunday ya rattaba wa hannu ya aike wa LEADERSHIP A Yau.

 

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Gudummuwar Rigakafin COVID-19 Da Sin Ta Bayar Ya Isa Equatorial Guinea

Next Post

Bai’atur Ridwan: Sahabban Da Suka Yi Mubaya’a Da Manzon Allah Sun Yi Da Allah Ne (I)

RelatedPosts

Asibiti

Sanata Ya Raba Kayan Asibiti Na Milliyoyin Naira A Kebbi Ta Arewa

by Yusuf Shuaibu
7 days ago
0

Daga Jamil Gulma Birnin, A cikin shirin sa na inganta...

Mukabalar

Mukabalar Malamai: Ina Son Gwamnan Kano Ya Fara Ba Ni Damar Ganawa – Sheikh Kasiyuni

by Yusuf Shuaibu
7 days ago
0

Daga Mustapha Ibrahim, “Ganin yadda Gwamnan Jihar Kano, Dr. Abdullahi...

Billiri

Yadda Rikicin Billiri Kan Zaben Sabon Sarki Ya Ta’azzara

by Yusuf Shuaibu
1 week ago
0

Gwamnan Gombe Ya Ziyarci Garin Don Duba Asarar Da Aka...

Next Post
Bai’atur Ridwan: Sahabban Da Suka Yi Mubaya’a Da Manzon Allah Sun Yi Da Allah Ne (I)

Bai’atur Ridwan: Sahabban Da Suka Yi Mubaya’a Da Manzon Allah Sun Yi Da Allah Ne (I)

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version