• Leadership Hausa
Thursday, September 28, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Rashin Aiki Ga Matasa Ne Silar Tabarbarewar Tsaro A Nijeriya -Bin Imam

by Ahmed Muhammed Danasabe
1 year ago
in Rahotonni
0
imam
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Mataimakin shugaban kungiyar al’ummar Zabarmawa ta Nijeriya reshen Jihar Kogi, Mallam Umar Faruk Bin Imam Umar ya bayyana cewa rashin aikin yi a tsakanin matasa ne silar tabarbarewar tsaro a Nijeriya.

Mallam Umar ya bayyana hakan ne lokacin da yake hirarsa da wakilimmu a garin Lakwaja, babban birnin Jihar Kogi a ranan Talatan da ta gabata.

  • Mutane 3 Sun Mutu A Hatsarin Mota, Biyu Sun Jikkata A Kogi

Ya bayyana rashin jin dadinsa duba da yadda matsalar tsaro ke barazana ga rayuka da dukiyoyin al’umma tare da neman gurgunta tattalin arziki da kuma zamantakewar kasar nan, sannan ya yi kira ga gwamnatoci a dukkan matakai da kamfanoni masu zaman kansu da su samar wa da ‘yan kasa, musamman matasa abin yi domin magance zaman kashe wando a tsakaninsu, wanda yin hakan, a cewarsa zai taimaka wajen kawo karshen kalubalen tsaro da Nijeriya ke fuskanta a yanzu.

Ya ce, “A matsayina na shugaban al’umma zan yi amfani da wannan dama wajen yin kira da babban murya ga gwamnatin tarayya da na jihohi da kuma kananan hukumomi har da kamfanoni masu zaman kansu da su samar wa al’umma musamman matasa aikin yi, domin rage zaman banza a tsakaninsu.

“A ganina yin haka zai yi matukar tasiri wajen magance kalubalen tsaro da kasar nan ke fama da ita a halin yanzu,” in ji shi.

Labarai Masu Nasaba

Manyan Hafsoshin Sojin Nijeriya Da Suka Fafata Yakin Biyafara

Zargin Daura Aure Da Mai Kanjamau: Yadda Aka Tube Hakimi A Katsina

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ko Kwankwaso Zai Iya Kai Bantensa?

Next Post

Miyetti-Allah Ta Nemi Sarakunan Fulani Su Wayar Da Kan Makiyaya Muhimmancin Katin Zabe

Related

Biyafara
Rahotonni

Manyan Hafsoshin Sojin Nijeriya Da Suka Fafata Yakin Biyafara

4 days ago
Kanjamau
Rahotonni

Zargin Daura Aure Da Mai Kanjamau: Yadda Aka Tube Hakimi A Katsina

5 days ago
Arewa maso Gabas
Rahotonni

A Dau Darasi Daga Asarar Dala Biliyan 100 Sakamakon Rikicin Arewa Maso Gabas

7 days ago
Kotu Ta Yanke Wa Wani Tsoho Hukuncin Zaman Gidan Yari Na Har Abada Kan Laifin Fyade A Jigawa
Rahotonni

Kotu Ta Daure Wata Matashiya Kan Satar Katin Waya Na ₦275,400 A Kaduna

1 week ago
Bukatar Kulawa Ta Musamman Ga Tarbiyar ‘Ya’ya Maza
Rahotonni

Bukatar Kulawa Ta Musamman Ga Tarbiyar ‘Ya’ya Maza

3 weeks ago
Cikar Gwamnoni Kwana 100 A Karagar Mulki: Me Aka Tabuka A Jigawa, Bauchi, Nasarawa, Gombe, Borno Da Yobe?
Rahotonni

Cikar Gwamnoni Kwana 100 A Karagar Mulki: Me Aka Tabuka A Jigawa, Bauchi, Nasarawa, Gombe, Borno Da Yobe?

3 weeks ago
Next Post
Miyetti-Allah Ta Nemi Sarakunan Fulani Su Wayar Da Kan Makiyaya Muhimmancin Katin Zabe

Miyetti-Allah Ta Nemi Sarakunan Fulani Su Wayar Da Kan Makiyaya Muhimmancin Katin Zabe

LABARAI MASU NASABA

Sin

Hadin Gwiwar Sin Da Ghana Na Da Muhimmanci Ga Ci Gaban Tattalin Arzikin Ghana

September 28, 2023
Bamu Da Niyyar Cin Zarafin Victor Osimhen-Napol

Bamu Da Niyyar Cin Zarafin Victor Osimhen-Napol

September 28, 2023
Adadin Jarin Da Kasar Sin Ta Zuba A Kasashen Waje A Shekarar 2022 Na Kan Gaba A Duniya

Adadin Jarin Da Kasar Sin Ta Zuba A Kasashen Waje A Shekarar 2022 Na Kan Gaba A Duniya

September 28, 2023
Cibiyar Kimiyyar Noma Na Sin CATAS Ta Cancanci Yabo

Cibiyar Kimiyyar Noma Na Sin CATAS Ta Cancanci Yabo

September 28, 2023
CISA: Masana’antun Sarrafa Karfe Na Tafiya Cikin Yanayi Mai Karko Tsakanin Watan Janairu Zuwa Na Agusta

CISA: Masana’antun Sarrafa Karfe Na Tafiya Cikin Yanayi Mai Karko Tsakanin Watan Janairu Zuwa Na Agusta

September 28, 2023
Gwamna Uba Sani Ya Taya Kansa Murna Da Hukuncin Da Kotun Zaben Kaduna Ta Yanke

Gwamna Uba Sani Ya Taya Kansa Murna Da Hukuncin Da Kotun Zaben Kaduna Ta Yanke

September 28, 2023
Kungiyar Kwadago (NLC) Na Shirin Tsunduma Wani Sabon Yajin Aiki Mai Dogon Zango

Babu Wata Yarjejeniya Tsakaninmu Da Gwamnatin Tarayya Kan Dakatar Da Yajin Aiki – NLC

September 28, 2023
Masana Kimiyya Na Sin Da Afrika Sun Lashi Takobin Hada Gwiwa Wajen Ganin An Cimma Ajandar Kyautata Rayuwar Jama’a

Masana Kimiyya Na Sin Da Afrika Sun Lashi Takobin Hada Gwiwa Wajen Ganin An Cimma Ajandar Kyautata Rayuwar Jama’a

September 28, 2023
“Wasannin Asiya Na Zamani” Wata Taga Ce Ta Lura Da Yadda Ake Gudanar Da Zamanintarwa Irin Na Kasar Sin

“Wasannin Asiya Na Zamani” Wata Taga Ce Ta Lura Da Yadda Ake Gudanar Da Zamanintarwa Irin Na Kasar Sin

September 28, 2023
Xi Ya Yi Kira Da A Samar Da Sabbi Da Manyan Gudummawa Don Ciyar Da Harkokin Mata Da Yara Gaba

Xi Ya Yi Kira Da A Samar Da Sabbi Da Manyan Gudummawa Don Ciyar Da Harkokin Mata Da Yara Gaba

September 28, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.