Abba Ibrahim Wada">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Rashin Barin Barcelona Ya Shafi kokarina A Cikin Fili – Messi

by Abba Ibrahim Wada
December 23, 2020
in WASANNI
2 min read
Messi
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Dan wasan gaba kuma kaftin din kungiyar kwallon kafa ta Barcelona, Lionel Messi ya bayyana cewar rashin barin Barcelona da bai yi ba a bana ya shafi rashin kokarin da yake fuskanta a kwallo kawo yanzu.

A cikin watan Agustan shekarar nan, kyaftin din Argentinan ya bukaci barin Barcelona zuwa wata kungiyar don ci gaba da buga wasa sai dai Barcelona ba ta bar dan wasan ya motsa ba, inda ta bukaci a biya fam miliyan 624, kudin da aka gindaya ga duk kungiyar da ke son daukar Messi idan yarjejeniyarsa bai kare a Camp Nou.
Messi ya bayyana cewar ya yi iya kokarin da zai yi don barin kungiyar tun fara kakar bana kamar yadda ya shaidawa gidan talabijin La Sedta a Spaniya sai dai kungiyar ta hanashi tafiya kuma hakan ya shafi kokarinsa.
“A gaskiya yanzu ina cikin farin ciki, amma a wancan lokacin na shiga hali mai muni kuma a wannan lokacin ina jin dadi sosai kuma a shirye nake na fuskanci kowanne kalubalen da ke gabanmu.” In ji Messi
Ya ci gaba da cewa ”Na san da cewar muna cikin mawuyacin hali a wannan lokacin tun daga jagoranci da rawar da muke takawa a fili, amma ina cike da murna kuma ina fatan nan gaba komai zai koma daidai.”
Kwantiragin Messi zai kare a karshen kakar wasan bana, zai kuma iya tattaunawa da wasu kungiyoyin tun daga 1 ga watan Janairu amma shugaban Barcelona na rikon kwarya, Carlos Tueskuets ya fada cewar idan ana batun matsin tattalin arziki ya kamata su sayar da Messi ga wata kungiyar.
Cikin watan Oktoba Mario Bartomeu ya yi murabus daga shugaban Barcelona, kuma cikin watan Janairu ake sa ran zaben wanda zai ja ragamar kungiyar sannan a cikin watan Nuwamba ne ‘yan wasan Barcelona suka cimma yarjejeniyar rage albashi, sakamakon matsin tattalin arziki da cutar korona ta haddasa.

samndaads
SendShareTweetShare
Previous Post

Nijeriya Ce Ta 13 A kasashen Da Ke Shigo Da Tumatirin Gwangwani

Next Post

Omeruo Da Colins Ba Su Cancanci Baga Wa Nigeriya Wasa Ba – Babangida

RelatedPosts

Chelsea Ta Sallami Kociyanta, Frank Lampard

Chelsea Ta Sallami Kociyanta, Frank Lampard

by Abba Ibrahim Wada
11 hours ago
0

Kungiyar kwallon kafa ta Chelsea, ta sallami mai horar da...

Aguero

Barcelona Za Ta Dauki Aguero A Kyauta

by Abba Ibrahim Wada
20 hours ago
0

Kungiyar kwallon kafa ta Barcelona ta shirya tattaunawa da dan...

Tsaron Raga

Buhari Ya Yi Ta’aziyyar Rasuwar Tsohon Mai Tsaron Ragar Super Eagles

by Abba Ibrahim Wada
22 hours ago
0

Shugaban kasa Mohammadu Buhari ya aike da sakon ta'ziyarsa dangane...

Next Post
Omeruo

Omeruo Da Colins Ba Su Cancanci Baga Wa Nigeriya Wasa Ba – Babangida

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version