• English
  • Business News
Monday, June 30, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sharhi Kan Dabarun Kiwon Bijimin Sa

by Abubakar Abba
3 months ago
in Noma Da Kiwo
0
Sharhi Kan Dabarun Kiwon Bijimin Sa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wasu daga cikin alamomin da ya kamata a lura da su kafin a sayi sabon Bijimin Sa sun hada da:

1-Sanin Irin ”Ya’yan Da Idan San Ya Yi Barbara Za A Haifa:

Ana bukatar wanda zai sayi Sa, ya tabbatar yana da ilimin irin ”ya’yan da idan Bijimin San ya yi barbara za a iya haifa da kuma irin saurin girman da za su yi.

  • Yankin Masanaantun Sarrafa Goron Ruwa Da Sin Za Ta Gina A Angola Zai Inganta Baza Komar Tattalin Arziki
  • Fitaccen Malamin Musulunci Mai Da’awar Sunnah A Nijeriya, Dr. Idris Dutsen Tanshi Ya Rasu

Yanayi: Ana bukatar wanda zai sayi Bijimin Sa, ya tabbatar ya lura da irin yanayin da ya dace, inda hakan zai taimaka wa Bijimin San wajen samun jin dadi da walwala, sannan ana so akalla yanayin ya kai ma’aunin yanayi 25.

2- Nauyi: Ga duk wanda zai sayi Sa, ana so ya lura da irin nauyinsa, inda hakan zai sa a samu Nama mai yawa a jikinsa.

Labarai Masu Nasaba

Madarar Shanu Da Nijeriya Ke Samarwa Ta Karu Da Tan Miliyan 1.4 A Shekara Biyar

Nijeriya Da Brazil Sun Ƙulla Yarjejeniyar Horar Da Matasa Kiwon Dabbobi

daukar Ciki: Wannan na nuna yadda wanda za a lura da ‘ya’yan da aka haifa.

3- A Ina Ya Fi Dacewa A Sayi Sa?

Za a iya sayen Bijimin Sa, a wurare daban-daban da ake bukata, amma ana so kafin a saya, a yi taka-tsan-tsan. Ana kuma so a tunbubi kwararru a fannin ko kuma masu kiwo, domin sayen ingantacce.

4 Shin Za A Iya Fuskantar Matsala Wajen Sayen Sa?

Matsala za ta iya afkuwa wajen sayen Bijimin Sa, musamman idan mai sayen ya zabi ya saya bayan ya san bai da wata masaniya dangane da tarihin Bijimin San, misali, yanayin lafiyarsa da sauransu.

Ka da wanda zai sayi Bijimin Sa, ya yi kuskuren saye kai tsaye; domin kuwa, abu ne da ya shafi mai sayen wajen zuba jarinsa.

Saboda haka, ana so wanda zai sayi Bijimin Sa, ya tabbatar ya saya a wurin wanda ya aminta da yadda ya kiwata shi yadda ya kamata.

5- Tsawon Wane Lokaci San Yake Kaiwa Yana Rayuwa?

Amfanin Bijimin Sa, ya sha banban da yadda dabba take, wani Bijimin San, za a kiwata shi har tsawon shekaru masu yawa, inda wani San kuma ba ya shafe shekaru masu yawa.

6- Zan Iya Sayen Bijimin Sa Wanda Aka Haifa Ko Wanda Aka Yi Wa Baye?

Sayen Bijimin Sa, zai iya baka sha’awa; musamman don kara yawan garken dabbobin da kake da su, amma ana bukatar a dauki lokaci kafin a saya.

Ana so, wanda zai saya ya tabbatar ya san wanne tsawon shekaru zai dauka, wajen lura da girman da zai yi, domin yin hakan, zai taimaka masa matuka.

7- Me Ya Kamata A Lura Da Shi A Jikin Sabon Sa?

Kada a yi garaje wajen yanke shawarar sayen sabon Bijimin Sa, ana so ya kasance an san irin alamun da ake bukata a jikin sabon Bijimin San da ake bukata kafin a saya, a kuma gudanar da bincike kan wanda ake so a saya.

8- Shin Akwai Matsalar Da Za Iya Fuskanta Wajen Sayen Sa?

Matsala za ta iya afkuwa wajen sayen Bijimin Sa, musamman idan mai sayen San ya zabi ya saya bayan ya san ba shi da wata masaniya dangane da tarihin Bijimin San, misali, yanayin lafiyarsa da sauransu.

Ka da wanda zai sayi Bijimin Sa, ya yi kuskuren saye kai tsaye; domin kuwa, abu ne da ya shafi mai sayen wajen zuba jarinsa da duniyarsa.

Saboda haka, ana so wanda zai sayi Bijimin Sa, ya tabbatar ya saya a wurin wanda ya aminta da yadda ya kiwata shi yadda ya kamata.

9- Tsawon Wane Lokaci San Yake Kai Wa Yana Rayuwa?


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: KiwoSa
ShareTweetSendShare
Previous Post

2027: Tsananin Yunwa Zai Hana ‘Yan Nijeriya Sake Zaɓen Jam’iyyar APC – PDP

Next Post

Kasafin Kudi Na 2025: Kowanne ÆŠan Ƙasa ÆŠaya Zai Kashe Ƙasa Da $2.15 – Rahoto

Related

Madarar Shanu Da Nijeriya Ke Samarwa Ta Karu Da Tan Miliyan 1.4 A Shekara Biyar
Noma Da Kiwo

Madarar Shanu Da Nijeriya Ke Samarwa Ta Karu Da Tan Miliyan 1.4 A Shekara Biyar

1 day ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (6)
Noma Da Kiwo

Nijeriya Da Brazil Sun Ƙulla Yarjejeniyar Horar Da Matasa Kiwon Dabbobi

1 week ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (6)
Noma Da Kiwo

Hikimar Yunƙurin Sake Farfaɗo Da Noman Filanten A Jihar Nasarawa

1 week ago
Jigawa Za Ta Samar Da Kashi 25 Na Shinkafar Da Nijeriya Ke Bukata – Hon Abdurahman 
Noma Da Kiwo

Jigawa Za Ta Samar Da Kashi 25 Na Shinkafar Da Nijeriya Ke Bukata – Hon Abdurahman 

1 week ago
Kin Biyan Bashi Daga Wasu Manoma Zai Kawo Cikas Ga Noman Shinkafa A Bana – Ɗan Madamin Samaru 
Noma Da Kiwo

Kin Biyan Bashi Daga Wasu Manoma Zai Kawo Cikas Ga Noman Shinkafa A Bana – Ɗan Madamin Samaru 

1 week ago
Kudaden Da Ake Karba A Kogin Hadejia Jama’are Daga Hannun Manoma, Ba Haraji Ba Ne – HJRBDA
Noma Da Kiwo

Kudaden Da Ake Karba A Kogin Hadejia Jama’are Daga Hannun Manoma, Ba Haraji Ba Ne – HJRBDA

2 weeks ago
Next Post
Kasafin Kudi Na 2025: Kowanne ÆŠan Ƙasa ÆŠaya Zai Kashe Ƙasa Da $2.15 – Rahoto

Kasafin Kudi Na 2025: Kowanne Ɗan Ƙasa Ɗaya Zai Kashe Ƙasa Da $2.15 - Rahoto

LABARAI MASU NASABA

Adadin Mambobin JKS Na Karuwa Yayin Da Rassanta A Matakin Farko Ke Karuwa

Adadin Mambobin JKS Na Karuwa Yayin Da Rassanta A Matakin Farko Ke Karuwa

June 30, 2025
Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta Isa Saudiyya Don Halartar Jana’izar ÆŠantata

Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta Isa Saudiyya Don Halartar Jana’izar ÆŠantata

June 30, 2025
Yaushe Za A Dakatar Da Yi Wa `Yan Arewa Kisan Gilla?

‘Yan Bindiga Sun Sake Kai Hari Kan Al’ummar Benuwe, Sun Kashe ‘Yansanda 4

June 30, 2025
Sin Ta Kalubalanci Kasashen Yammacin Duniya Da Su Tuna Da Laifinsu Na Mulkin Mallaka

Cikar MDD Shekara 80: Nasarorinmu Sun Kara Mana Kaimi Da Kyakkyawar Makoma A Nan Gaba

June 30, 2025
Ganduje Ba Zai Hana Kwankwaso Shiga APC Ba

Murabus ÆŠin Ganduje: ‘Yan Kwankwasiyya Na Shirin ÆŠaukar Wani Mataki

June 30, 2025
Gwamna Yusuf Ya Jagoranci Tawagar Kano Zuwa Jana’izar Marigayi Aminu Dantata A Madina

Gwamna Yusuf Ya Jagoranci Tawagar Kano Zuwa Jana’izar Marigayi Aminu Dantata A Madina

June 30, 2025
Sojoji Sun Kashe Shugaban Ƴan Ta’adda Mai Dada

Sojoji Sun Kashe Shugaban Ƴan Ta’adda Mai Dada

June 29, 2025
Sharrin Ƴan Adawa Ne, Gwamnati Ta Ƙaryata Labarin Cire SGF Akume 

Sharrin Ƴan Adawa Ne, Gwamnati Ta Ƙaryata Labarin Cire SGF Akume 

June 29, 2025
An Sauya Sunan Makarantar Wasanni Don Girmama Ƴan Kano Da Suka Yi Hatsari

An Sauya Sunan Makarantar Wasanni Don Girmama Ƴan Kano Da Suka Yi Hatsari

June 29, 2025
Babbar Mota Ta Afka Cikin Kasuwa A Taraba, Mutane Da Yawa Sun Mutu

Babbar Mota Ta Afka Cikin Kasuwa A Taraba, Mutane Da Yawa Sun Mutu

June 29, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.