• English
  • Business News
Saturday, November 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shawarar Da Shugabar Cibiyar Kasuwanci Ta Duniya Ta Bai Wa Sabbin Gwamnoni

by Bello Hamza
2 years ago
Duniya

Darakta Janar ta Cibiyar Kaswuanci ta Duniya (WTO), Dakta Ngozi Okonjo-Iweala, ta shawarci gwamnonin Nieriya su kaucewa rungumar bashi a jihohinsu maimakon haka ya kamata su rungumi bunkasa jin dadin rayuwar al’umma jihar su in har suna son samun nasara a mulkinsu.

Ta bayyana haka ne a cikin jawabin da ta gabatar a taron gwamnoni masu barin gado da masu kamawa wanda kungiyar gwamnonin Nijeriya ta shirya da aka kuma yi a fadar shugaban kasa da ke Abuja ranar Litinin. Ta nuna muhimmancin tafiyar da harkar kudaden gwamnati yadda ya kamata tare da bukatar tabbatar da ci gaba da biyan albashin ma’aikata, wannan zai haifar da kwanciyar hankali a jihohi.

  • Shugabancin Majalisa Ta 10: Hannun Agogo Na Neman Koma Wa APC Baya
  • Shirye-shiryen Saukar Buhari Mulki…

Okonjo Iweala wadda ta taba rike mukamin ministar kudi a zamanin mulkin Obasanjo da Jonathan ta kuma bukaci gwamnonin su muhimmanntar da biyan albashin malaman makarantu, ma’aikatan lafiya, su kuma zuba jari a bangaren ilmi, kiwon lafiya da sauransu.

Ta kuma nemi su karfafa hanyoyin samun kudin shiga, ta ce, akwai bukatar gwamnoni su rika buga bayanan kudaden da ke shigo musu na haraji a kafafen watsa labarai don al’umma su rika sanin yadda ake kashe kudaden jihar.

Ta kuma kara a cewa, yana da matukar muhimmanci, gwamnoni su lura da basukan da ke kansu su kuma zuba jari a bangaren ilimi, kiwon lafiya da sauransu, a kan haka ta nemi gwamnonin su samar da yanayi mai tsafta wanda zai jawo hankulan masu zuba jari daga ciki da wajen kasa, don a halin yanzu ya kamata Nijeriya ta sanya kanta a matsayin kasa mai sarrafa kayayyaki a yankinmu na Afrika dama duniya baki daya.

LABARAI MASU NASABA

Jerin Gwarazan Taurarinmu!

Matsalar Tsaro: Janar Irabor Ya Nemi A Sa Dokar Ta-baci A Wasu Sassan Nijeriya

Ta kuma nemi Gwmanoni su bunkasa jihohinsu ta yadda matasa masu son fita wasu kasashen waje cirani za su zauna.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Jerin Gwarazan Taurarinmu!
Rahotonni

Jerin Gwarazan Taurarinmu!

November 7, 2025
Mun Dakile Hari A Kano Da Ka Iya Zama Mafi Muni A Tarihin Nijeriya —Irabor
Rahotonni

Matsalar Tsaro: Janar Irabor Ya Nemi A Sa Dokar Ta-baci A Wasu Sassan Nijeriya

October 17, 2025
Masana Sun Bayyana Yadda Za A Magance Ficewar Kamfanoni Da Masana’antu Daga Nijeriya
Rahotonni

Masana Sun Bayyana Yadda Za A Magance Ficewar Kamfanoni Da Masana’antu Daga Nijeriya

October 11, 2025
Next Post
Yadda Wata Mata Ta Auri Kanta A Amurka

Yadda Wata Mata Ta Auri Kanta A Amurka

LABARAI MASU NASABA

Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista

Shirin Shugaba Tinubu Na ‘Renewed Hope’ Zai Karfafa Wa Manoma Gwiwa – Oyebanji

November 7, 2025
Shugabannin DSS Sun Gana A Kaduna, Sun Tattauna Matsalar Tsaron Arewa Maso Yamma

Shugabannin DSS Sun Gana A Kaduna, Sun Tattauna Matsalar Tsaron Arewa Maso Yamma

November 7, 2025
Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 3.6 Cikin Dari A Watanni 10 Na Farkon Shekarar 2025

Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 3.6 Cikin Dari A Watanni 10 Na Farkon Shekarar 2025

November 7, 2025
An Bukaci Manoma Su Rungumi Tsarin Noma Mai Jure Wa Sauyin Yanayi

An Bukaci Manoma Su Rungumi Tsarin Noma Mai Jure Wa Sauyin Yanayi

November 7, 2025
Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 

Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 

November 7, 2025
Abin Da APC Za Ta Yi Da Rinjayen Kashi Biyu Bisa Uku A Majalisar Tarayya

Abin Da APC Za Ta Yi Da Rinjayen Kashi Biyu Bisa Uku A Majalisar Tarayya

November 7, 2025
An Yi Kira Da A Zurfafa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka Don Bunkasa Masana’antu A Sassan Afirka

An Yi Kira Da A Zurfafa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka Don Bunkasa Masana’antu A Sassan Afirka

November 7, 2025
APC Da Uba Sani Ba Su Lashe Zaben Gwamnan Kaduna Ba -PDP

Yadda PDP Ta Yi Asarar Kudancin Kaduna

November 7, 2025
Kasar Sin Ta Musanta Zargin Da Wakilin Amurka Ya Yi Game Da Batun Sauyin Yanayi

Kasar Sin Ta Musanta Zargin Da Wakilin Amurka Ya Yi Game Da Batun Sauyin Yanayi

November 7, 2025
Mataimakin Firaministan Kasar Sin Ya Halarci Taron COP30 A Brazil

Mataimakin Firaministan Kasar Sin Ya Halarci Taron COP30 A Brazil

November 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.