• Leadership Hausa
Monday, October 2, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shawarar Da Shugabar Cibiyar Kasuwanci Ta Duniya Ta Bai Wa Sabbin Gwamnoni

by Bello Hamza
4 months ago
in Rahotonni
0
Shawarar Da Shugabar Cibiyar Kasuwanci Ta Duniya Ta Bai Wa Sabbin Gwamnoni
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Darakta Janar ta Cibiyar Kaswuanci ta Duniya (WTO), Dakta Ngozi Okonjo-Iweala, ta shawarci gwamnonin Nieriya su kaucewa rungumar bashi a jihohinsu maimakon haka ya kamata su rungumi bunkasa jin dadin rayuwar al’umma jihar su in har suna son samun nasara a mulkinsu.

Ta bayyana haka ne a cikin jawabin da ta gabatar a taron gwamnoni masu barin gado da masu kamawa wanda kungiyar gwamnonin Nijeriya ta shirya da aka kuma yi a fadar shugaban kasa da ke Abuja ranar Litinin. Ta nuna muhimmancin tafiyar da harkar kudaden gwamnati yadda ya kamata tare da bukatar tabbatar da ci gaba da biyan albashin ma’aikata, wannan zai haifar da kwanciyar hankali a jihohi.

  • Shugabancin Majalisa Ta 10: Hannun Agogo Na Neman Koma Wa APC Baya
  • Shirye-shiryen Saukar Buhari Mulki…

Okonjo Iweala wadda ta taba rike mukamin ministar kudi a zamanin mulkin Obasanjo da Jonathan ta kuma bukaci gwamnonin su muhimmanntar da biyan albashin malaman makarantu, ma’aikatan lafiya, su kuma zuba jari a bangaren ilmi, kiwon lafiya da sauransu.

Ta kuma nemi su karfafa hanyoyin samun kudin shiga, ta ce, akwai bukatar gwamnoni su rika buga bayanan kudaden da ke shigo musu na haraji a kafafen watsa labarai don al’umma su rika sanin yadda ake kashe kudaden jihar.

Ta kuma kara a cewa, yana da matukar muhimmanci, gwamnoni su lura da basukan da ke kansu su kuma zuba jari a bangaren ilimi, kiwon lafiya da sauransu, a kan haka ta nemi gwamnonin su samar da yanayi mai tsafta wanda zai jawo hankulan masu zuba jari daga ciki da wajen kasa, don a halin yanzu ya kamata Nijeriya ta sanya kanta a matsayin kasa mai sarrafa kayayyaki a yankinmu na Afrika dama duniya baki daya.

Labarai Masu Nasaba

Yadda Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Suka Gudanar Da Maulidin Manzon Allah (SAW) Na Bana

Bukukuwan Maulidin Bana: Malamai Da Shugabanni Sun Yi Kiran Addu’o’i Ga Kasa

Ta kuma nemi Gwmanoni su bunkasa jihohinsu ta yadda matasa masu son fita wasu kasashen waje cirani za su zauna.

Tags: DuniyaKasuwanciOkonjo-IwealaShawara
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kasar Sin Ta Amsa Tambayoyin Da Aka Yi Masa Kan Taron Kolin G7 A Hiroshima

Next Post

Yadda Wata Mata Ta Auri Kanta A Amurka

Related

Yadda Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Suka Gudanar Da Maulidin Manzon Allah (SAW) Na Bana
Rahotonni

Yadda Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Suka Gudanar Da Maulidin Manzon Allah (SAW) Na Bana

3 days ago
Bukukuwan Maulidin Bana: Malamai Da Shugabanni Sun Yi Kiran Addu’o’i Ga Kasa
Rahotonni

Bukukuwan Maulidin Bana: Malamai Da Shugabanni Sun Yi Kiran Addu’o’i Ga Kasa

3 days ago
Biyafara
Rahotonni

Manyan Hafsoshin Sojin Nijeriya Da Suka Fafata Yakin Biyafara

1 week ago
Kanjamau
Rahotonni

Zargin Daura Aure Da Mai Kanjamau: Yadda Aka Tube Hakimi A Katsina

1 week ago
Arewa maso Gabas
Rahotonni

A Dau Darasi Daga Asarar Dala Biliyan 100 Sakamakon Rikicin Arewa Maso Gabas

1 week ago
Kotu Ta Yanke Wa Wani Tsoho Hukuncin Zaman Gidan Yari Na Har Abada Kan Laifin Fyade A Jigawa
Rahotonni

Kotu Ta Daure Wata Matashiya Kan Satar Katin Waya Na ₦275,400 A Kaduna

2 weeks ago
Next Post
Yadda Wata Mata Ta Auri Kanta A Amurka

Yadda Wata Mata Ta Auri Kanta A Amurka

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Ya Amince Da Biyan Ma’aikata Karin Albashin N35,000 Na Wucin Gadi

Tinubu Ya Amince Da Biyan Ma’aikata Karin Albashin N35,000 Na Wucin Gadi

October 2, 2023
Mata

Ilimin ‘Ya’ya Mata: Kano Ta Fara Bai Wa ‘Yan Mata 45,000 Tallafin N20, 000

October 2, 2023
Kotu A Amurka Ta Umarci Jami’ar Chicago Ta Bai Wa Atiku Bayanan Karatun Tinubu

Kotu A Amurka Ta Umarci Jami’ar Chicago Ta Bai Wa Atiku Bayanan Karatun Tinubu

October 1, 2023
Tinubu

Ranar ‘Yanci: Tinubu Ya Kara Wa Kananan Ma’aikata N25,000 Kan Albashinsu

October 1, 2023
Hangzhou

Birnin Hangzhou Ya Samu Karuwar Masu Yawon Bude Ido Albarkacin Gasar Wasanni Ta Asiya Dake Gudana

October 1, 2023
Syria

Shugaban Syria: Manyan Tsare-tsare Uku Na duniya Su Ne Jagororin Sabuwar Duniya

October 1, 2023
BUA

Daga Gobe 2 Ga Oktoba Farashin Buhun Simintin BUA Ya Koma N3,500 – Kamfanin

October 1, 2023
Kasar Sin

Ofishin Jakadancin Kasar Sin Dake Najeriya Ya Shirya Bikin Murnar Cikar Sin Shekaru 74 Da Kafuwa

October 1, 2023
Yadda ‘Arewa Peace Ambassador Forum’ Ta Nada Sheikh Muhajjadina Jakadan Zaman Lafiya

Yadda ‘Arewa Peace Ambassador Forum’ Ta Nada Sheikh Muhajjadina Jakadan Zaman Lafiya

October 1, 2023
Amurka

Amurka Ita Ce “Daular Karya”Ta Ko Wace Fuska

October 1, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.