ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shin Dalibai Na Da Wakilai A Tattaunawa Tsakanin ASUU Da Gwamnati Kan Yajin Aikin ASUU Kuwa?

by Sallau Kaisi Dauda
4 years ago
ASUU

Ni ban san ma ina shugabanni Kungiyar Daliban Jami’o’in ta Kasa (NANS) da na jihohi suka shiga tun a lokacin da aka fara yajin aikin da ya ki ci ya ki cinyewa tsakanin ASUU da Gwamnatin Tarayya.

Shin suna ma raye kuwa? Shin suna ma da wakilai a cikin kwamitin da ake zaman tattaunawa tsakanin Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU) da Gwamnatin tarayya?

  • Sai Mun Yi Gwajin Miyagun Kwayoyi Kafin Daura Aure A Abuja – NDLEA
  • APC Ta Dunkule Kan Tinubu, PDP Na Kokarin Sulhu Da Wike

Idan suna da su, ina su ke? Mai suka ce? Idan ba su da wakilai a zaman. To mai ya sa? Dole ya kamata a ce dalibai na da wakilci cikin zaman, domin lamarin ya shafe bangarori uku ne; ASUU, Gwamnatin Tarayya da kuma dalibai, saboda haka ya kamata kowa na da wakilci a zaman.

ADVERTISEMENT

Gwamnati da wakilai dalibai kowa ya mallaki duk takardun bukatun ASUU, ta nan ne su daliban za su fahimci ina aka nufa.

Mai gwamnati ta ce za ta yi, mai ta ce ba za ta yi ba. Amma matukar dalibai basu da wakilai a cikin zaman, to cikin duhu za su kasance ko da yaushe. Domin ko an janye yajin aikin za a sa ke komawa.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnan Gombe Ya Buƙaci Kamfanin Simintin Ashaka Ya Gyara Hanyoyin Da Manyan Motoci Suka Lalata

MURIC Ta Zargi Gwamnatin Tarayyar Nijeriya Da Fifita Kiristoci Fiye Da Musulmi

Domin bana ganin kaman shugabannin kungiyar dalibai na taimaka wa daliban yadda ya kamata domin kawo karshen wannan yajin aikin na ASUU.

Matakai da shugabannin kungiyar daliban suke dauka bai gamsar da ni kamar suna yi wa daliban shugabanci yadda ya kamata ba.

Kamata ya yi yadda mu ke ganin shugabannin ASUU da na Gwamnatin Tarayya kullum cikin gidan talabijin da jaridu, su ma a dinga ganin su haka muna jin inda suka dosa da sauransu kan lamarin.

Domin su za su matsa wa ASUU da gwamnati su yi abin da ya kamata. Idan kai da abu ya shafe ka kai tsaye baka nuna ka damu ba, to ina kuma ga wani daban?

Wannan yajin aikin ASUU ba wanda bai shafa ba, amma kai tsaye ta fi shafar daliban Jami’a. Saboda haka su ya kamata a fi jin su a ko da yaushe, amma shiru kake ji.

Na fahimci da ASUU da gwamnati kowa na da maganar banza a bakin shi. Idan fa har da gaske suke yi, to dole ASUU da gwamnati su daina fitowa suna jefa wa juna maganganun banza wanda bai dace ba. Sannan su daina fito da abin da da suka tattauna a zaman da suke yi har sai sun samu matsaya.

Saboda ‘yan jaridu da wadansu mutane na kara rura wutar yakin da ke tsakanin ASUU da gwamnati.

Su kuma shugabannin kungiyar daliban jami’a kamar ba sa raye a duniya. Dole su ma za su matsa wa ASUU da gwamnati su yi abin da ya kamata. Idan ba su da wakilai a zaman da ake yi, su nema dole suma a sa su cikin zaman.

ASUU
Sallau Kaisi Dauda
+ postsBio

    MASU ALAKA

    Gwamnan Gombe Ya Buƙaci Kamfanin Simintin Ashaka Ya Gyara Hanyoyin Da Manyan Motoci Suka Lalata
    Kananan Labarai

    Gwamnan Gombe Ya Buƙaci Kamfanin Simintin Ashaka Ya Gyara Hanyoyin Da Manyan Motoci Suka Lalata

    August 18, 2026
    MURIC Ta Zargi Gwamnatin Tarayyar Nijeriya Da Fifita Kiristoci Fiye Da Musulmi
    Addini

    MURIC Ta Zargi Gwamnatin Tarayyar Nijeriya Da Fifita Kiristoci Fiye Da Musulmi

    May 2, 2026
    Majalisar Dattawa Ta Damu Kan Tsarin Yaki Da COVID-19 Bayan Sake Bullar Cutar A Nijeriya
    Kananan Labarai

    Majalisar Dattawa Ta Damu Kan Tsarin Yaki Da COVID-19 Bayan Sake Bullar Cutar A Nijeriya

    April 28, 2026
    Next Post
    Kasurgumin Dan Bindiga ‘Bello Turji’ Ya Rungumi Zaman Lafiya, Ya Koma Yakar ‘Yan Bindiga – Gwamnati

    Kasurgumin Dan Bindiga 'Bello Turji' Ya Rungumi Zaman Lafiya, Ya Koma Yakar 'Yan Bindiga - Gwamnati

    LABARAI MASU NASABA

    Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato

    Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato

    September 10, 2026
    Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya

    Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya

    September 10, 2026
    Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

    Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

    September 10, 2026
    Za A Gudanar Da Taron Koli Na Shugabannin Harkokin Masana’antu Da Cinikayya Na APEC Na 2026 A Shenzhen

    Za A Gudanar Da Taron Koli Na Shugabannin Harkokin Masana’antu Da Cinikayya Na APEC Na 2026 A Shenzhen

    September 10, 2026
    Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

    Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

    September 10, 2026
    Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki

    Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki

    September 10, 2026
    ASUU

    Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

    September 10, 2026
    ASUU

    Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

    September 10, 2026
    Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato

    Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

    September 10, 2026
    An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

    Wane Ne Dan Shagamu: Su Wane Ne Suka Kashe Shi A Kano?

    September 10, 2026

    © 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

    No Result
    View All Result
    • Gida
    • Labarai
      • Manyan Labarai
      • Kananan Labarai
      • Masarautu
      • Bakon Marubuci
      • Dausayin Musulunci
      • Daga Kasar Sin
      • Nishadi
      • Noma Da Kiwo
      • Sana’a Sa’a
      • Tambarin Dimokuradiyya
      • Taskira
      • Daga Birnin Sin
      • Ado Da Kwalliya
    • Siyasa
    • Wasanni
    • Al’adu
    • Al’ajabi
    • Labaran Kasuwanci
    • Karanta cikin Turanci

    © 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.