Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home LABARAI

Shugaba Buhari Bai Karya Dokar Kasa Ba, Cewar Majalisar Dattawa

by Tayo Adelaja
August 9, 2017
in LABARAI, MANYAN LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Majalisar Dattawan Nijeriya ta tabbatar da cewa zaman Shugaba Buhari a birnin Landan  na fiye da kwanaki 90 bai saba dokar kasa ba kamar yadda ake yadawa.

A dai cikin makon nan ne wasu kungiyoyin al’umma suka gudanar da zanga-zanga a babban birnin tarayya Abuja inda su ke kira ga shugaban kasar Nijeriya Muhammadu Buhari ko dai ya koma aiki ko kuma ya sauka.

A wata sanawar da shugaban kwamitin watsa labarai na majalisar dattawa, Sanata Aliyu Sabi Abdullahi ya ce Buhari ya mutunta tanadin tsarin mulkin shekarar 1999 wanda ya neme shi da ya mika ragamar mulki ga Mataimakinsa tare d sanar da majalisar tarayya, kamar yadda ya aiwatar.

Sanata Abdullahi ya bukaci masu zanga zangar neman Shugab Buhari ya yi murabus kan su dakatar da yin hakan, saboda majalisar tarayya ta gamsu da irin jagorancin Mukaddashin Shugaban kasa Yemi Osinbajo.

SendShareTweetShare
Previous Post

Zazzabin Lassa Ya Kashe Mutum Biyu A Lagos

Next Post

Ban Damu Da Rashin Tabbatar Da Ni Ba –Ibrahim Magu

RelatedPosts

Tallafin Gwamnatin Kaduna

Rikita-rikitar Korar Ma’aikata a Kaduna: Ba A Zabe Ni Don Biyan Albashi Ba – el-Rufai

by Sulaiman Ibrahim
3 hours ago
0

Daga Ibrahim Ibrahim Da Shehu Yahaya, Kaduna. …Ba Da Jimawa...

Gbajabiamila

Gbajabiamila Ya Zargi Jihohi Kan Tabbatar Da ‘Yancin Kananan Hukumomi

by Sulaiman Ibrahim
3 hours ago
0

Daga Mahdi M. Muhammad, Abuja Shugaban majalisar wakilai, Honarabul Femi...

Ramadan: Sarkin Karaye Ya Yi Kiran Tausaya Wa Talaka 

Ramadan: Sarkin Karaye Ya Yi Kiran Tausaya Wa Talaka 

by Sulaiman Ibrahim
4 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Kano   Mai Martaba Sarkin karaye...

Next Post

Ban Damu Da Rashin Tabbatar Da Ni Ba –Ibrahim Magu

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version