Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Shugaba Buhari Bai Karya Dokar Kasa Ba, Cewar Majalisar Dattawa

by Tayo Adelaja
August 9, 2017
in LABARAI, MANYAN LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Majalisar Dattawan Nijeriya ta tabbatar da cewa zaman Shugaba Buhari a birnin Landan  na fiye da kwanaki 90 bai saba dokar kasa ba kamar yadda ake yadawa.

A dai cikin makon nan ne wasu kungiyoyin al’umma suka gudanar da zanga-zanga a babban birnin tarayya Abuja inda su ke kira ga shugaban kasar Nijeriya Muhammadu Buhari ko dai ya koma aiki ko kuma ya sauka.

samndaads

A wata sanawar da shugaban kwamitin watsa labarai na majalisar dattawa, Sanata Aliyu Sabi Abdullahi ya ce Buhari ya mutunta tanadin tsarin mulkin shekarar 1999 wanda ya neme shi da ya mika ragamar mulki ga Mataimakinsa tare d sanar da majalisar tarayya, kamar yadda ya aiwatar.

Sanata Abdullahi ya bukaci masu zanga zangar neman Shugab Buhari ya yi murabus kan su dakatar da yin hakan, saboda majalisar tarayya ta gamsu da irin jagorancin Mukaddashin Shugaban kasa Yemi Osinbajo.

SendShareTweetShare
Previous Post

Zazzabin Lassa Ya Kashe Mutum Biyu A Lagos

Next Post

Ban Damu Da Rashin Tabbatar Da Ni Ba –Ibrahim Magu

RelatedPosts

Za A Kulle Duk Layin Da Ba A Yi Rijistarsa Da Katin Dan Kasa Ba Ranar 9 Ga Fabrairu

Za A Kulle Duk Layin Da Ba A Yi Rijistarsa Da Katin Dan Kasa Ba Ranar 9 Ga Fabrairu

by Sulaiman Ibrahim
10 hours ago
0

Gwamnatin Tarayya ta kara wa’adin da aka diba wa ’yan...

Sayar Da Kadarorin Gwamnati Zai Taimaki ‘Yan Nijeriya, Inji Minista

Sayar Da Kadarorin Gwamnati Zai Taimaki ‘Yan Nijeriya, Inji Minista

by Sulaiman Ibrahim
11 hours ago
0

Ministar Kudi, Zainab Ahmed, ayau Juma’a, ta ce shirin Gwamnatin...

Kawuna

Kawuna Ya Turo Ni Kano Don Yin Garkuwa Da Mutane, In Ji Maryam  

by Muhammad
15 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Maryam Muhammad, wadda ta shahara wajen...

Next Post

Ban Damu Da Rashin Tabbatar Da Ni Ba –Ibrahim Magu

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version