Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Taimakon Al’umma Shi Ne Babban Burina –Hambali Shiitu

by Tayo Adelaja
September 20, 2017
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Bello Hamza

Wani dan siyasa kuma mai ba gwamnan jihar Zamfara shawara a fannin ci gaban a’lumma, Honarabul Hambali Shiitu Samaho, ya bayyana cewa, babban kudirinsa a kowane lokaci shi ne tallafawa alumma musamman matasa ta fannin Samar da aikin yi da guraben karatu a makarantun ciki da wajen jihar, Honarabul Hambali Wanda kuma shi ne mai ba Gwamnan jihar Zamfara shawara a bangaren ci gaban alumna ya yi wannan bayanin ne a wata tattaunawa da ya yi da LEADERSHIP A Yau a ofishinsa dake Gusau , daga nan ya jawo hankalin ‘yansiyasa da su mayar da hankali wajen taimakawa matasa “ domin su ne kashi bayan alumna” in ji shi.

samndaads

Daga nan Honarabul Hambali ya jinjinawa gwamnatin jihad karkashin jagorancin Allaji Yari a kan kokaeinta da tsare-tsarenta na bukasa rayuwar matasa a fannin Samar da ilimi da sana’o’i “ hakan zai taimaka wajen Samar da matasa masu dogaro da Kansu” saboda haka, sai ya bukaci matasa da su rungumi wadannan kudurori na gwamnati domin samun cikakkiyar nasara, ya kuma bukaci matasa da su rungumi akidar zama lafiya.

SendShareTweetShare
Previous Post

An Ba Jama’a Tabbacin Ganin Canji Kafin 2019

Next Post

Sarkin Dokin Kara Bana Ya Gamu Da Fushin Hukuma A Kano

RelatedPosts

Buba Marwa Ya Zama Sabon Shugaban Hukumar NDLEA

Buba Marwa Ya Zama Sabon Shugaban Hukumar NDLEA

by Muhammad
9 hours ago
0

Daga Abba Ibrahim Gwale, Shugaban kasa Muhammad Buhari ya amince...

Kananan Hukumomin Jihar Kano

Yau Za A Yi Karon Batta A Zaben Kananan Hukumomin Jihar Kano

by Sulaiman Ibrahim
18 hours ago
0

 Jam’iyyu 11 ne za su fafata PDP Kwankwasiyya ta ce,...

Sojoji

Tsofaffin Sojoji Sun Nemi Karin Kudin Fansho

by Sulaiman Ibrahim
19 hours ago
0

Kungiyar tsofaffin sojoji ta kasa reshen jihar Anambra ta bukaci...

Next Post

Sarkin Dokin Kara Bana Ya Gamu Da Fushin Hukuma A Kano

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version