• English
  • Business News
Wednesday, June 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tarihin Daular Borno Da Sarakunanta (3)

by Idris Aliyu Daudawa
5 months ago
in Masarautu
0
Tarihin Daular Borno Da Sarakunanta (3)
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

An ambaci Kanem a daya daga cikin manyan dauloli uku a lardin Sudan wanda Ya’kubi yayi a shekarar 872.Ya yi bayani kan daular “Zaghāwa wanda ya zauna a wani wuri da ake kira Kānim”, wanda ya kunshi  wasu jihohin  vassal masu yawa.

“Wuraren da suke kwana a bukkoki ne wadanda aka yi da ciyawa ba kuma su da wasu Birane.” Suna zama da rayuwa ce kamar ta Fulani masu kiwo, yadda suke hakan ya basu dama suka zama ja gaba a vangaren soja. A karni na 10, al-Muhallabi ya ambaci Birane biyu a wata daula,daya daga cii sunanta Manan.

  • An Kashe ’Yan Ta’adda 34 Da Sojoji 6 A Harin Borno – Shalkwatar Tsaro
  • Tinubu Ya bayar Da Umarnin Bincike Kan Harin Da Boko Haram Ta Kai Wa Sansanin Sojoji A Borno

Sarkinsu an dauke shi wani babban al’amari, an yarda da shi ke bada ‘’rayuwa da mutuwa’’ “mai bada ciwo da lafiya”. Dukiya ana maganar ta da dabbobi, Tumaki,Shanu, Rakumma da kuma Dawakai.

Daga Al- Bakri  a karni na  11 har zuwa abinda yayi gaba, ana kiran masarautar da sunan Kanem.A karni na 12 Muhammad al- Idris ya ambaci Mānān  a matsayin “wani karamin Birni wanda baya da masana’anta ko kuma harkar data shafi Kasuwanci”.Ibn Sa’id  al Maghribi ya kira Mānān a matsayiin hedikwatar Sarakunan Kanem a karni na 13 da kuma Kanem take da wani jarumin Sarki’.

Daular Saifawa shekarata (850 zuwa1846)

Labarai Masu Nasaba

Tsofaffin Ɗaliban BUK Sun Yaba Wa Masarautar Hausawan Turai Kan Naɗa Ma’ajin Hausawan Turai

Wakilin Gwale A Majalisar Kano Ya Zargi Magoya Bayan Sarki Aminu Da Cin Zarafinsa

Kanuri da suke musulmai sun samu damar shiga Kanem ne daga   mutanen Zaghawa wadanda masu kiwo ne a karni na 9 lokacin da aka samu matsalar . Wani mashahurin Kanuri ya bayyana cewa Sayf ibn Dhi Yazan shi ne ya samo daular Sayfawa. Sabuwar daular ita ce take rike da lamarin kasuwanci na Zaghawa a tsakiyar Sahara tare da Bilma da sauran wuraren da ake hakar gishiri.Sai dai duk da haka maganar kasuwancin shi ne lamarin Bayi. Kabilun da suke Kudu da tafkin Chadi an kai masu hari ko mamaya a matsayin Kafirun,daga can sai aka kai su zuwa Zawila a cikin Fezzan,inda ake bayar da mutane Bayi a bada Dokuna da makamai.A  ko wace shekara ana samun karuwar yawan Bayin da aka yi ciniki daga 1000 a karni na 7 zuwa 5000 a karni na 15.

Kamar yadda Richmond Palmer yace abin na al’ada ne a samu Mai yana zaune “Mai yana zaune ko ya zauna  kan wani abinda ake kira da suna  fanadir, dagil, ko tatatuna.Wani abin zama ne aka yi da fatar dabbar daji.”

Mai Hummay ya fara mulkin sa ne a shekarar 1075, inda ya kulla kawance da Kay, Toubou, Dabir,da Magumi.Shi ne Sarki musulmi na farko na daular Kanem, bayan da aka sa shi ya karbi shahada daga wurin Malamin shi Muhammad Man.Sai suka ci gaba da kasancewa tare a matsayin masu kiwo har zuwa karni na 11, lokacin da suka mai da hedikwatar zuwa Nijmi.

Humai shi ya gaji Dunama na 1 daga shekarar (1098 zuwa1151),ya yi aikin Hajji sau uku kafin ya samu matsalar data shafi ruwa a Aidab.A wancan lokacin, sojoji sun hada da 100,000 wadanda suke kan Dawakai da kuma sojoji zalla 120,000.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Borno
ShareTweetSendShare
Previous Post

Yadda Mai Haihuwar Fari Za Ta Kula Da Kanta (4)

Next Post

Zamfara Ta Shirya Wa Kiwo, In Ji Ministan Bunkasa Kiwon Dabbobi

Related

Alh. Hassan Baita Ubawaru (Ma'ajin Hausawan Turai)
Masarautu

Tsofaffin Ɗaliban BUK Sun Yaba Wa Masarautar Hausawan Turai Kan Naɗa Ma’ajin Hausawan Turai

11 months ago
Wakilin Gwale A Majalisar Kano Ya Zargi Magoya Bayan Sarki Aminu Da Cin Zarafinsa
Labarai

Wakilin Gwale A Majalisar Kano Ya Zargi Magoya Bayan Sarki Aminu Da Cin Zarafinsa

11 months ago
Tarihin Gusau Da Sarakunanta (2)
Masarautu

Tarihin Gusau Da Sarakunanta (2)

11 months ago
Rikicin Sarautar Kano: Yadda Gwamnatin Abba Ta Sauya Alkibla
Masarautu

Rikicin Sarautar Kano: Yadda Gwamnatin Abba Ta Sauya Alkibla

11 months ago
Tinubu Zai Halarci  Zikirin Juma’a A Fadar Aminu Ado Ta Nassarawa
Addini

Tinubu Zai Halarci Zikirin Juma’a A Fadar Aminu Ado Ta Nassarawa

12 months ago
A Tsarin Mulki, Sarkin Musulmi Ba Shi Da Ikon Naɗa Wani – Gwamnatin Sokoto
Manyan Labarai

A Tsarin Mulki, Sarkin Musulmi Ba Shi Da Ikon Naɗa Wani – Gwamnatin Sokoto

12 months ago
Next Post
Zamfara Ta Shirya Wa Kiwo, In Ji Ministan Bunkasa Kiwon Dabbobi

Zamfara Ta Shirya Wa Kiwo, In Ji Ministan Bunkasa Kiwon Dabbobi

LABARAI MASU NASABA

Gwamnan Jigawa Ya Kaddamar Da Rumbun Sauki Don Sayar Wa Ma’aikata Kayayyakin Abinci A Farashi Mai Rahusa A Sakkwato

Gwamnan Jigawa Ya Kaddamar Da Rumbun Sauki Don Sayar Wa Ma’aikata Kayayyakin Abinci A Farashi Mai Rahusa A Sakkwato

June 25, 2025
Sin Ta Sha Alwashin Rarraba Fasahohinta Na Ainihi Da Dabarunta Na Kirkire-Kirkire Tare Da Sauran Sassan Kasa Da Kasa

Sin Ta Sha Alwashin Rarraba Fasahohinta Na Ainihi Da Dabarunta Na Kirkire-Kirkire Tare Da Sauran Sassan Kasa Da Kasa

June 25, 2025
Ambaliyar Ruwa Ta Katse Hanyar Maiduguri Zuwa Damboa

Mutane 4 Sun Mutu, 10 Sun Jikkata Yayin Da Wata Mota Ta Taka Bam A Borno

June 25, 2025
Shawarar Gudanar Da Harkokin AI Na Duniya Na Jagorantar Ci Gaban Wayewar Kan Dan Adam Ta Hanyar Amfani Da Fasahar Zamani

Shawarar Gudanar Da Harkokin AI Na Duniya Na Jagorantar Ci Gaban Wayewar Kan Dan Adam Ta Hanyar Amfani Da Fasahar Zamani

June 25, 2025
Sojoji

DHQ Za Ta Tura Dakaru Na Musamman 800 Yankunan Da Ke Fama Da Rashin Tsaro – CDS

June 25, 2025
Nazarin CGTN: Neman Kashe Kaso 5 Na GDP Kan Tsaro Ya Nuna Rashin Dabara Na NATO

Nazarin CGTN: Neman Kashe Kaso 5 Na GDP Kan Tsaro Ya Nuna Rashin Dabara Na NATO

June 25, 2025
Yuan (RENMINBI) Na Ci Gaba Da Samun Farin Jini A Kasashen Afirka 

Yuan (RENMINBI) Na Ci Gaba Da Samun Farin Jini A Kasashen Afirka 

June 25, 2025
Gwamnatin APC Ta Kara Ingiza ‘Yan NIjeriya Cikin Bakin Talauci – PDP

PDP Ta Soke Babban Taronta, Ta Dawo Da Anyanwu A Matsayin Sakatarenta

June 25, 2025
Gwamnan Sakkwato Ya Kaddamar Da Aikin Gina Gidaje 500 Don Rage Matsalar Rashin Gida

Gwamnan Sakkwato Ya Kaddamar Da Aikin Gina Gidaje 500 Don Rage Matsalar Rashin Gida

June 25, 2025
Manchester United Da Everton Na Zawarcin Wilfred Ndidi

Manchester United Da Everton Na Zawarcin Wilfred Ndidi

June 25, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.