Yau Jumma’a, kakakin sashen kula da aikin yin cudanya da jam’iyyun siyasa na kasa da kasa na kwamitin tsakiyar Jam’iyyar Kwaminis ta kasar Sin ya sanar da cewa, babban sakataren Jam’iyyar Kwaminis ta kasar Sin, kana shugaban Jamhuriyyar Jama’ar kasar Sin, Xi Jinping zai kai ziyarar aiki a Jamhuriyar Dimokuradiyya ta Jama’ar kasar Koriya, a tsakanin ranakun 8 zuwa 9 ga watan Yunin nan, bisa gayyatar da babban sakataren Jam’iyyar Ma’aikata ta Koriya, kana shugaba mai kula da harkokin kasa na Jamhuriyar Dimokuradiyya ta Jama’ar kasar Koriya, Kim Jong Un ya yi masa. (Mai Fassara: Maryam Yang)
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
ADVERTISEMENT















Discussion about this post