ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 5, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Cafke Wasu Matasa Da Laifin Fashin Wayoyi A Bauchi

by Rabi'u Ali Indabawa
2 years ago
Matasa

Rundunar ‘yan sandan Jihar Bauchi ta ce ta kama wasu yara matasa biyu da laifin yin fashi a wani kantin sayar da wayar salula guda 100 da na’urar jin waka guda 75 da dai sauransu.

Kakakin rundunar ‘yan sandan, Ahmed Wakil, a wata sanarwa da ya fitar ya bayyana cewa aikin kamen ya biyo bayan rahoton sata da mai shagon ya kai.

  • NSCDC Ta Cafke Hatsabibin Ɗan Bindiga A Kano
  • Kashi 4.1 Na ‘Yan Nijeriya Ne Kawai Za Su Amfana Da Tsarin Mafi Karancin Albashi —Bankin Duniya

Ya kuma jaddada cewa da samun rahoton ne jami’an ‘yan sanda suka fara gudanar da bincike a kan lamarin, wanda ya kai ga cafke wasu dalibai biyu na makarantar sakandare ta Bakari Dukku.

ADVERTISEMENT

PPRO ya kara da cewa da aka kama wadanda ake zargin, suka amsa cewa sun samu makullin kantin ne daga inda mai shagon ya ajiye.

Wadanda ake zargin sun kuma bayyana wa ‘yan sanda cewa sun sayar da wasu daga cikin wayoyin kan kudi Naira 5,000 da Naira 8,000.

LABARAI MASU NASABA

An Kashe Wani Mamba Na NYSC A Harin Fashi Da Makami A Abuja

An Cafke Mutum 7 Kan Satar Waya Da Fasa Gidaje A Jihar Yobe

Wakil ya bayyana cewa, “Da samun rahoton, kwamishinan ‘yan sandan ya umurci tawagar ORP karkashin jagorancin CSP Kim Albert da su gudanar da bincike. Binciken ya kai ga cafke Hamza Sadik, namiji mai shekaru 15 da Adamu Ahmadu, mai shekaru 15. Dukkanin mutanen biyu daliban makarantar sakandaren Bakari Dukku ne.

“Lokacin da ake yi masa tambayoyi, wadanda ake zargin sun amsa cewa sun samu nasarar samun makullin shagon ne daga inda aka boye shi, sannan suka tsayar da lokacin da mai shagon zai tafi kasuwar kauyen, sannan suka bude kofar shagon domin yin sata da rana.

“Wadanda ake zargin sun sayar da kayayyakin da aka sace a kan farashi mai rahusa, daga Naira 8,000 zuwa Naira 5,000. An yi amfani da kudaden da aka samu wajen sayan tufafi, abinci, da wayar salula, wanda daga baya kuma aka sace wasu kayan daga hannun daya daga cikin wadanda ake zargin.”

Ya kara da cewa wasu daga cikin abubuwan da aka sace sun hada da “wayoyin hannu 21, MP4 MP4, caja daya, da makullin karfe daya, daga hannun wadanda ake zargin.”

Yayin da yake jaddada kudirin rundunar ta yaki da miyagun laifuka, Wakil ya ce za a mika wadanda ake zargin zuwa gidan kaso domin gyaran hali bayan kammala binciken da ake yi.

Matasa
Rabi'u Ali Indabawa
+ postsBio
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    NSCDC Ta Cafke Mutum 10 Da Ake Zargi Da Satar Kayan Gwamnati Da Kuma Fashi A Kano
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ƴansanda Su Ƙi Karɓar Cin Hancin Naira Miliyan 500 Daga Hannun Dillalin Miyagun Ƙwayoyi
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ƙasashen DR Congo Uganda Da Sudan Sun Haɗa Kai Domin Yaƙar Ibola
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Zafin Rana Ya Yi Ajalin Mutum 16 A Indiya

MASU ALAKA

An Kashe Wani Mamba Na NYSC A Harin Fashi Da Makami A Abuja
Kotu Da Ɗansanda

An Kashe Wani Mamba Na NYSC A Harin Fashi Da Makami A Abuja

May 2, 2026
An Kama Matashi A Kano Kan Zargin Kashe Abokinsa
Kotu Da Ɗansanda

An Cafke Mutum 7 Kan Satar Waya Da Fasa Gidaje A Jihar Yobe

April 25, 2026
An Sake Samun Gawar Wani Dan Nijeriya A Gidansa Da Ke Burtaniya
Kotu Da Ɗansanda

An Sake Samun Gawar Wani Dan Nijeriya A Gidansa Da Ke Burtaniya

April 25, 2026
Next Post
Mun Ƙudiri Nema Wa Arewa Mafita – Shekarau

Mun Ƙudiri Nema Wa Arewa Mafita - Shekarau

LABARAI MASU NASABA

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

June 4, 2026
Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.